Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Elrufa'i, ya bayyana yadda alakarsa tayi tsami tsakaninsa da tsohon shugaban ƙasa Goodluck Ebele Jonathan, tun a shekarar 2006.
A ranar Talata gwamnatin tarayya ta bukaci kwamitin albashi da ta sake duba tsarin albashi tare da zabge yawan hukumominta. Ministan kudi, kasafi da tsari tace.
Atiku Abubakar ya bukaci gwamnatin tarayya da ta sake dawo da hafsoshin soji maza da mata wadanda suka yi ritaya a matsayin mafita don magance matsalolin tsaro.
Miyagun ‘Yan bindiga cikin basaja sun yi garkuwa da Shugaban Miyetti Allah a jihar Kogi. Miyagun sun kutsa har cikin gida, sun yi garkuwa da Shugaban Makiyaya.
Za a ji cewa an gano wanda Tsohon Shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ya ke goyon baya a zaben 2023. Obasanjo ba ya goyon bayan Tinubu, ya na tare da Adesina.
Gwamnan jihar Kebbi Atiku Bagudu ya shawarci ƴan Nigeria su tuba daga zunuban da suke aikatawa su kuma yi addu'ar kawo karshen matsalolin tsaro a kasar nan, The
Lavinia Mounga, da ta fito daga Utan, ta gamu da abu mafi ban mamaki a rayuwar ta bayan ta dauki ciki wata tara ba tare da sanin ta ba. Ranar Laraba, 28 ga Afri
Hukumar Hisbah reshen jihar Kano ta sallami Sani Nasidi Uba Rimo, daya daga cikin kwamandojinta da akayi zargin an kama da matar aure a Otal a watan Febrairu.
A yau ne aka ji Sanata Ali Muhammad Ndume ya koka da halin da ake ciki a jihohin Arewa maso gabas. Za a iya samun cikas wajen kafa makarantar FCE a garin Gwoza.
Labarai
Samu kari