Rahotanni sun ce an kashe shugaban Miyetti Allah na Benue, Ardo Muhammad, da wani mutum bayan harin kwanton bauna a Otukpo yayin da ake ci gaba da bincike.
Rahotanni sun ce an kashe shugaban Miyetti Allah na Benue, Ardo Muhammad, da wani mutum bayan harin kwanton bauna a Otukpo yayin da ake ci gaba da bincike.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
Ƴan bindiga sun halaka mutane biyu a ƙananan hukumomin Giwa da Birnin Gwari na jihar Kaduna a wani sabin hari da suka kai. Kwamishinan tsaro da harkokin cikin g
Wasu yan bindiga a jihar Kwara sun buƙaci a basu ƙuɗi miliyan biyar (N5milion) tare da burodi da lemun kwalba (coca-cola) a matsayin fansan mutumin da suka sace
Ƴan bindiga da suka sace ɗaliban makarantar islamiyya ta Salihu Tanko da ke Tegina a jihar Niger sun tuntubi mahukunta makarantar. Yan bindiga sun tuntubi shuga
Sanata mai wakiltar mazabar Niger ta Arewa, Aliyu Sabi Abdullahi ya ce yan bindigan da sojoji suka fatattaka daga jihohin Zamfara da Katsina ne suke dawowa jiha
Shugaban majalisar wakilai a Najeriya ya kalubalanci kundin tsarin mulkin Najeriya yana mai cewa tabbas ba a rubuta shi cikin natsuwa ba shiyasa ake wahala a ka
An kashe mutane bakwai cikinsu har da dan sanda mai muƙamin sufeta yayin da yan bindiga suka kai hari ƙauyen Zandam da ke ƙaramar hukumar Jibia ta jihar Katsina
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya tabbatar wa yan Najeriya cewa INEC zata gudanar da zaɓe a shekarar 2023, yace baya son zarcewa a kan mulki zango na uku.
Gwamnatin jihar Kaduna ta yi sabbin nade-nade a gwamnatinsa. Ya nada sabbin sakatarorin din-din-din a wasu ma'aikatun jihar ta Kaduna. Sannan wasu za su tafi.
Daliban Jami'ar Jihar Kaduna, KASU, a ranar Talata sun tare babban titin zuwa gidan gwamnati a Kaduna, babban birnin jihar don yin zanga-zanga kan karin kudin m
Labarai
Samu kari