Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Hukumar jin dadin Alhazai ta kasa (NAHCON) ta sanar da lokacij fara jigilar maniyyata zuwa Saudiyya. Ta bayya cewa jirgin farko zai tashi a birnin Abeokuta.
Wata tankar man fetur ta yi hatsari a wani yankin Abuja, in da man fetur ya malale a kasa. Mazauna yankin sun kokarta kwashe kayayyakinsu saboda tsoron gobara.
Bill Gates, attajirin duniya kuma wanda ya kafa kamfanin kwamfuta na Microsoft da mai dakinsa Melinda sun sanar da shirinsu na rabuwa da juna a shafin Twtter.
Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya ce gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari tana kaunar matasa kuma tana son ganinsu a cikin harkar shugabanci, The Cable.
Tsohon mataimakin shugaban kasa Mr Atiku Abubakar, a ranar Litinin, ya zargi gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari ta musgunawa kafafen watsa labarai da yi wa yan
Iyayen daliban da aka sace a Kaduna sun hallara a bakin majalisar tarayya dake Abuja don nun rashin jin dadinsu da kuma bayyana gazawar gwamnati na kubutar da
A ranar Talata ne majalisar dattawa ta sauya ranar ganawa da hafsoshin tsaron kasar nan, darakta janar na hukumar binciken sirri da kuma sifeta janar yan sanda.
Duk da tara makudan kudade, Bill Gates ya bayyana cewa, babu alheri a cikin bar wa yara gadon kudade da yawa. Ya bayyana adadin gadon da yaransa za su samu.
Antoni.Janar kuma ministan shari'a na ƙasar nan, Abubakar Malami ya bayyana dalilin da yasa aka samu tsaiko wajen dawo da kuɗin da Ibori ya sace a ƙasar nan.
Yan bindigan da sukayi awon gaba da daliban jami'ar Greenfield 22 a jihar Kaduna sun bayyana cewa sun kashe dalibai 5 cikinsu ne don nuna gazawar gwamnati.
Labarai
Samu kari