Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
An ruwaito cewa anyi harbe-harbe tare da kona wani gida a Umuneke-Nta a karamar hukumar Isiala Mbano da ke Jihar Imo bayan jami'an tsaro sun mamaye yankin da sa
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta rubuta wasika na dawo da Kwamandan Hisbah na ƙaramar hukumar Dala, Suyudi Muhammad Hassan da aka dakatar kan zargin karkatar da
Tsohon shugaban ƙasa Goodluck Jonathan, a ranar Laraba, ya bayyana marigayi Shugaba Umaru Yar'adua a matsayin mutum mai hangen nesa. Ya ce fatan Yar'Adua shine
Dan Jarida kuma mai gidan jaridar yana gizo, Ja'afar Ja'afar, ya arce daga Najeriya zuwa kasar Birtaniya bayan zargin tsegumi da bita da kullin da ake yi masa.
Gwamnatin Buhari ta bayyana jimamin ta ga iyayen yaran da aka sace a jami'ar Greenfield dake jihar Kaduna, ta bayyana cewa, tana kan kokarin kubutar da daliban.
Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna ya yi ikirarin cewa tsofaffin shugabannin kasar nan, Umaru Musa Yar'Adua da Goodluck Jonathan sun nuna masa tsangwama sabo
Marasa rinjaye a majalisar dokokin tarayya a ranar Talata, sun yi gargadin yin amfani da karfinsu wajen fito-na-fito da shugaba Muhammadu Buhari idan ya cigaba.
Rundunar 'yan sanda ta yi nasarar kame wasu mutane 12 da ake zargin su suka sace wasu jami'an hukumar kiyaye haddura ta kasa su 26 a jihar Nassarawa a bara.
Gwamnatin jihar tace dakarun sojin Najeriya sun halaka wata kungiyar 'yan bindiga dake jihar.Samuel Aruwan, kwamishinan tsaron cikin gida na jihar, wanda ya ba.
Labarai
Samu kari