Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da zabin Majalisar GAC ta Dr. Obafemi Hamzat a matsayin wanda zai yi wa APC takara a zaben gwamnan Legas.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da zabin Majalisar GAC ta Dr. Obafemi Hamzat a matsayin wanda zai yi wa APC takara a zaben gwamnan Legas.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
An shiga zaman ɗar-ɗar a Ogba, jihar Legas kan zargin harbe wani ɗan acaɓa da wani ɗan sanda ya yi. Wata majiya ta shaidawa The Punch cewa rikicin ya fara ne tu
Mummunan harin da kungiyar ta'addanci ta ISWAP ta kei yayi sanadin tarwatsewa sansanin sojojin Najerya dake Damboa a jihar Borno dake arewa maso gabas,HumAngle.
Duk da shigar 'yan sanda tashin hankalin dake faruwa a yankin Mile 12 a jihar Legas, kungiyoyin dake fada sun cigaba da tada zaune tsaye. Premium Times ta ce.
Jami'an rundunar 'yan sanda sun kashe yan daba takwas tare da dakile wani yunkurin kai hari Hedikwatarsu ta Orlu a jihar Imo a ranar Alhamis, 6 ga watan Mayu.
Masanin tattalin arzikin kasa Pat Utomi ya bayyana hasashensa kan irin yanayin da Najeriya kan iya idan ba a zauna an magance halin da ake ciki na tsaro ba.
Mazauna babban birnin tarayyar kasar, na cikn halin fargaba kan jita-jitar 'yan fashi da ke tarewa a wajen Abuja, tuni wasu suka janye yaransu daga makarantu.
Sanata mai wakiltar Osun ta gabas, Francis Fadahunsi, yayi kira ga majalisar dattawa da ta dauka mummunan mataki domin kawo karshen kalubalen tsaro da ya dame.
Za ku ji cewa Marasa galihu da ‘Yan IDP samu abin buda baki daga wajen Bola Tinubu. Tinubu ya raba buhunan kayan abinci domin Musulmai su samu abin buda-baki.
A jihar Legas, gobara ta yi kaca-kaca da kasuwar sayar da kayyakin atamfa. An ruwaito cewa, hukumar kashe gobara ta jihar ta kama hanya don zuwa kashe wutar.
Labarai
Samu kari