Ministan tsaro a Amurka, Pete Hegseth ya buƙaci kasar Iran ta yi watsi da shirin mallakar makamin nukiliyar kasar cikin hanyar da za a iya tabbatarwa.
Ministan tsaro a Amurka, Pete Hegseth ya buƙaci kasar Iran ta yi watsi da shirin mallakar makamin nukiliyar kasar cikin hanyar da za a iya tabbatarwa.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Wasu mazauna Unguwar Yamadawa a Dorayi Babba dake kwaryar birnin Kano sun kama wasu yan bindiga biyu da daren ranar Laraba bayan yunkurin su na satar mutane ya
Darakta Janar na hukumar kula da sararin samaniya ya bayyana cewa, Najeriya na bukatar samun karin tauraron dan Adam wajen tabbatar da kame masu aikata laifuka.
Musulmai a fadin duniya a cikin kwanakin goma na karshe na wata mai alfarma ta Ramadana na gudanar da ayyukan Ibada domin dacewa da daren Lailatul-Qada ri.
Ministan Kuɗi, Zainab Ahmed, ta musanta zargin da akewa gwamnatin tarayya cewa tana shirin zabtarewa ma'aikata albashi, tace adalci take shirin yiwa ma'aikatan.
Kwamitin da gwamnatin jihar Katsina ta kafa domin ya binciki musabbabi da kuma dukiyar da gobarar kasuwar katsina ta laƙume ya miƙa rahotonsa ranar Laraba.
Kasa da sa'o'i 24 da nada sabon kwamishinan 'yan sanda a jihar Anambra, Christopher Adetokumbo Owolabi, 'yan bindiga sun kai farmaki ofishin 'yan sanda dake.
Gwamnan jihar Niger, Alhaji Abubakar Sani Bello ya sallami kwamishinan ayyuka da gine-gine da cigaba na jiharsa, Injiniya Ibrahim Muhammad Panti daga aiki, jari
Shugabannin rundunar sojojin Nigeria sun bayyana gaban majalisar tarayya saboda kallubalen tsaro da ake fama da shi a kasar, The Cable ta ruwaito. Wadanda suka
Pastor Dare Adeboye, ɗan shugaban cocin Redeemed Christian Church of God worldwide, Enoch Adeboye ya mutu. The Punch ta ruwaito cewa Dare mai shekaru 42 ya mutu
Labarai
Samu kari