Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya daga darajar karamar Ministar harkokin waje, Bianca Odumegwu-Ojukwu zuwa matsayin Ministar harkokin waje.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya daga darajar karamar Ministar harkokin waje, Bianca Odumegwu-Ojukwu zuwa matsayin Ministar harkokin waje.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Sabon zanga-zangar da yan kungiyar nan na yan uwa Musulmai ta Shi'a ta gudanar ya yi sanadiyar rasa ran wani jami'in dan sanda a ranar Juma'a, 7 ga watan Mayu.
Shehu Shagari ne ya fara tafiya da mata da matasa a Gwamatinsa a 1978. A gwamnatin Shagari ne irinsu Ebun Oyagbola suka fara rike mukamai a Gwamnatin tarayya.
Wata daliba mai juna biyu cikin matan da yan bindiga suka sace a makarantar fasahar Gandun Daji dake Afaka, Fatima Ibrahim Shamaki, ta bayyana yadda tayi bari.
Wani rahoton NBC News ya nuna cewa rokan da kasar Sin ta harba sararin samaniya a Afrilun 2021 na shirin dawowa duniya yau Asabar, 8 ga Mayu, ko Lahadi 9 ga May
Daga aikin share titi, Gwamna Yahaya Bello ya yaba da kwazo da jajircewar Peter Aliyu, inda ya daukaka shi ya zama Babban Mataimakinsa na Musamman kan Tsafta.
Gwamnan babban bankin Najeriya, Godwin Emefiele, ya bayyana cewa yunkurin da kamfanoni masu zaman kansu sukayi na raba kayan tallafin Koronan Naira bilyan 25.
Yan bindiga da ake zargin mambobin IPOB ne sun kai mugun farmaki ofishin 'yan sanda dake Odoro Ikpe a karamar hukumar Ini ta jihar Akwa Ibom. Jami'ai shida.
Shahararren malamin nan mai wa’azin addinin Islama, Sheikh Ahmad Gumi ya bayyana cewa zai je fadar Aso Rock ya kwankwasa idan ‘yan fashi suka sace masa dansa.
Allah Ubangiji ya yi wa Hajiya Hafsat Bashir Imam, matar Sheikh Muhammadu Bashir Soliu, babban limamin masarautar Ilorin rasuwa a ranar Juma'a, 7 ga watan Mayu.
Labarai
Samu kari