Hukumar zabe ta GOSIEC a Gombe ta bayyana APC a matsayin wadda ta lashe kujerun shugabannin kananan hukumomi 24 da kujerun kansiloli 240 a zaben jihar.
Hukumar zabe ta GOSIEC a Gombe ta bayyana APC a matsayin wadda ta lashe kujerun shugabannin kananan hukumomi 24 da kujerun kansiloli 240 a zaben jihar.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana matukar jimaminsa biasa mutuwar babban malamin addinin kirista, TB Joshua. Ya ce mutumin kirki ne na gaskiya matuka.
Gwamnatin Buhari, ta sanar da mataki na gaba a karkashin shirin N-Power. An bayyana yadda masu son shiga shirin ya kamata su yi a matsayin mataki na gaba..
Wasu yan bindiga sun kutsa kai har cikin gidan Hakimin Zungeru, Alhaji Mustapha Madaki, inda suka yi awon gaba da shi, tare da matan sa biyu, a jihar Neja.
Iyayen Ɗaliban da aka sace a jihar Neja sun shiga cikin wani sabon tashin hankali yayin da aka tsinci gawar ɗaya daga cikin ƴaƴansu da yan bindiga suka sace.
Wasu matasa yan asalin jihar Kano 17, sun rasa rayuwarsu a wani hatsari mota da ya rutsa da su lokacin da suke kan hanyar su ta dawowa daga ɗaurin aure, Kaduna.
Wasu yan bindiga da ba'a san ko suwaye ba sun banka wuta a gidan kwamishina yaɗa labarai na jihar Imo, Chief Declan Emelumba, da tsakar daren ranar Asabar.
Wasu yan bindiga haye akan mashina 60 sun kai hari ƙauyukan Kanawa da Runka, ƙaramar Hukumar Ɗanmusa jihar Katsina, inda suka kashe mutum 6 tare da jikkata wasu
Tsohon shugaban kasar Najeriya Obasanjo ya shawarci 'yan Najeriya da su dukufa da addu'o'i domin kuwa matsalolin Najeriya sun zarce duk yadda tsammani a kasar.
Gwamnan jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa nan bada jimawa ba wasu gwamnoni a ƙasar nan zasu Sauya sheƙa zuwa jam'iyya mai mulki wato APC.
Labarai
Samu kari