Shugaba Bola Tinubu ya nada Rilwan Lanre Babalola a matsayin mai ba shugaban kasa shawara kan wutar lantarki tare da jagorantar kwamitin gyaran bangaren.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Rilwan Lanre Babalola a matsayin mai ba shugaban kasa shawara kan wutar lantarki tare da jagorantar kwamitin gyaran bangaren.
Shugaban ƙaramar hukumar Nasarawa ya naɗa Fatima Naseer (Teemahcool) a matsayin jami’ar kula da mata bayan ta ba da haƙuri kan dambarwar bidiyon ɗaga kamfai.
Allah yayi wa tsohon shugaban ma'aikatan tsaro, Laftana Janar Joshua Dogonyaro rasuwa. Dogonyaro yayi aiki ne zamanin mulkin marigayi shugaba janar Sani Abacha.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari yayi karamar sallah a fadarsa dake Aso Rock Abuja a yau Alhamis, 13 ga watan Mayun 2021.Kamar yadda hotunan da hadiminsa, Buhari.
Wani ofishin rundunar ƴan sandan Nigeria yana can yana ci da wuta a karamar hukumar Bende a jihar Abia. Daily Trust ta ruwaito cewa wasu ƴan bindiga da ba a san
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, ya nuna jin daɗinsa ganin yadda kiristoci ke shan ruwa tare da bayarda kyauta ga yan uwansu musulmii a lokacin azumin ramadana.
Shugaban hukumar yaki da rashawa da hana yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, Abdulerasheed Bawa, yace dawo da tsohuwar ministan fetur, Diezani Madueke.
A kalla 'yan sanda hudu ne ke tsaron gidan Maikano Abdullahi, jami'in fadar shugaban kasa wanda wasu barayi suka yi yunkurin shiga gidansa,The Punch ta ruwaito.
NLC za ta ta tafi yajin-aiki saboda Gwamnatin Kaduna ta hana Ma’aikata 20, 000 albashi. Kungiyar ta kuma zargi Gwamna Nasir El-Rufai da korar Ma’aikata 6, 000.
Ali Ndume, sanata mai wakiltar mazabar Borno ta kudu majalisar dattawa, ya soki hukuncin gwamnonin kudu na haramta kiwo a bude tare da hana yawon shanu a kasa.
Rundunar sojin Najeriya ta kama Awurum Eze, babban mataimakin kwamandan Eastern Security Network ESN, wata rundunar jami'an tsaron haramtacciyar Biafra, IPOB.
Labarai
Samu kari