Shugaba Donald Trump ya gargadi Iran cewa Amurka za ta iya sake ɗaukar matakin soja idan Tehran ta ci gaba da abin da ya kira karya yarjejeniyar tsagaita wuta.
Shugaba Donald Trump ya gargadi Iran cewa Amurka za ta iya sake ɗaukar matakin soja idan Tehran ta ci gaba da abin da ya kira karya yarjejeniyar tsagaita wuta.
Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Gwamnan jihar Imo, Hope Uzodimma, ya bayyana cews akwai gwamnoni da dama a ƙasar nan da zasu sauya sheka zuwa jam'iyyar APC kafin babban zaɓe a shekarar 2023.
Ministan tsaro, Manjo Janar Bashir Magashi mai ritaya, ya tabbatarwa da 'yan Najeriya cewa za a sauye-sauye masu tarin yawa a bangaren yanayin tsaron kasar nan.
Wata mata ‘yar kasar Afirka ta Kudu Gosiame Thamara Sithole ta samu karuwa da haihuwa jarirai har goma a ranar Litinin, 7 ga Yuni; da farko ta sa ran haihuwa
Jami'an kamfanin jirgin sama na Air Peace sun bankado wani yunkurin sace jarirai biyu a filin sauka da tashin jiragen sama na Murtala Muhammed dake jihar Legas.
Kungiyar Malaman Jami’o’i, ASUU, reshen Jami’ar Jihar Kaduna, KASU, ta nuna rashin amincewarta da korar malamai 16 da ma’aikatan jami’ar guda biyu wadanda ba.
Ministan ma'aikatar jin ƙai da walwala, Sadiya Umar Farouq, ta bayyana cewa sun zaɓi mutum 550,000 waɗanda suka tsallake matakin tantancewa a tsarin n-power.
Kungiyar SERAP mai rajin yaki da cin hanci da tabbatar da mulkin gaskiya da wasu kungiyoyi yan Nigeria 176 sun yi karar Shugaba Muhammadu Buhari a kotun Kungiya
Kungiyoyi masu fafutikan kare hakkin arewa karkashin Hadakar Kungiyoyin Arewa, Coalition of Northern Groups, CNG, a ranar Talata sun gargadi basarake Aare Onaka
Wani babbban Mai ba Gwamna K/Riba shawara ya ki yarda ya sauya-sheka. Hadimin Gwamnan ya ce yana tare da PDP, ba zai iya sauya-sheka zuwa jam'iyyar APC ba.
Labarai
Samu kari