Shugaba Bola Tinubu ya nada Rilwan Lanre Babalola a matsayin mai ba shugaban kasa shawara kan wutar lantarki tare da jagorantar kwamitin gyaran bangaren.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Rilwan Lanre Babalola a matsayin mai ba shugaban kasa shawara kan wutar lantarki tare da jagorantar kwamitin gyaran bangaren.
Shugaban ƙaramar hukumar Nasarawa ya naɗa Fatima Naseer (Teemahcool) a matsayin jami’ar kula da mata bayan ta ba da haƙuri kan dambarwar bidiyon ɗaga kamfai.
Dr Abubakar Bukola Saraki ya taya musulmai a Najeriya da ma duniya baki daya murnar kammala azumin watan Ramadan na wannan shekarar da bikin karamar sallah.
Wasu yan Bindiga sun kai sabon hari ofishin yan sanda a jihar Akwa Ibom da safiyar yau Laraba, Inda suka hallaka ɗan sanda ɗaya tare da lalata wani ofishi.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Laraba, 12 ga watan Mayu, ya bukaci ‘yan Najeriya da su dage da addu’a a kan satar mutane, fashi da makami da batanci.
A ranar Lahadi ne wata mota ta dura a kan mutane ‘yan gid daya a a Agege, jihar Legas. Ana zargin direban ya dirki giyansa ne yayin da zai tuka wannan mota.
Za a ji cewa Jami’ar ABU Zaria ta yi rashin wani daya daga cikin manyan Limamanta, Mustapha Isa Qasim wanda ya bar mata uku, ‘ya ‘ya 17, da jikoki masu yawa.
Fitaccen malamin addinin Musuluncin nan na Najeriya, Sheikh Dahiru Usman Bauchi, ya gudanar da sallar Idi tare da dimbin mabiyansa ranar Laraba, 12 ga Mayu.
Musulmi na shirin sallar Idi a gobe Alhamis 13 ga watan Mayu, 2021. An tattauna da wani shahararren malami da ya zayyano wasu abubuwa 9 da ya kamata a yi.
Gamayyar Dakarun Sojojin Najeriya da yan sanda sun samu nasarar hallaka adadi na yan ta'addan Boko Haram ranar Talata yayinda sukayi yunkurin shiga cikin birnin
Sabon Khalifa na darikar Tijjaniya a Najeriya, Muhammad Sanusi ya bayyana cewa babu rashin jituwa a tsakaninsa da Sheikh Dahiru Bauchi, cewa uba ne gare shi.
Labarai
Samu kari