Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a gidsn tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan. Sun bukaci ya fito takara a babban zaben shekarar 2027.
Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a gidsn tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan. Sun bukaci ya fito takara a babban zaben shekarar 2027.
Tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce an masa gurguwar fassara kan kiran Muhammadu Sansu da Sarkin Kano a wurin rantsar da Murtala Garo.
Gwamna Atiku Abubakar Bagudu ya fito ya na cewa duk mai neman shugaban kasa zai iya takara a 2023, sai dai Maganar da Gwamnan Kebbi ya yi, ya bata ran wasu rai.
Shugaban kasan Najeriya, Muhammadu Buhari a ranar Litinin ya bada umarnin dage taron majalisar zartarwa da na hukumar al'amuran 'yan sanda zuwa makon gaba.
Majalisar wakilai ta bayyana neman Akanta-Janar na tarayya da wasu manyan shugabannin hukumomi bisa ganin gibi a wasu kudaden da aka kwato a hukumomin kasar.
Mutane biyu sun mutu, kimanin wasu mutanen 11 sun samu raunuka yayin da tukunyar gas ta fashe a wani gareji da garin Azare da ke karamar hukumar Katagum na jiha
Shugaban kasan Korea ta arewa ya haramta saka damammun wanduna tare da askin banza a kasar sakamakon tsoron lalacewar tarbiyar matasa ta hanyar kwaikwayon wasu.
Shugaban kamfanin BUA ya bada kudi domin gina abubuwan more rayuwa a UNIMAID. AbdulSamad Rabiu ya na kashe N40bn domin inganta harkar ilmin Afrika duk shekara.
Najeriya ta yi matukar rashin jami'an soji masu kokari. Mun kawo muku takaitaccen tarihin sojoji 10 da suka mutu tare da Janar Attahiru a hadarin jirgin sama.
Hukumar kula da makarantun frimare ta jiha, SUBEB, ta jihar Niger ta kori malaman makarantun frimare 20 a sassan jihar daga aiki saboda satifiket ɗin bogi da ra
Shehu Sani ya shawarci majalisar wakilai kan yunkurin soke bautar kasa a karkashin shirin NYSC. Ya ce a ba matasa horon soja ya fi kawai a tura su su magance
Labarai
Samu kari