'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
Rundunar 'yan sandan jihar Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da alaka da kashe shugaban Miyetti Allah, Ardo Risku Mohammad bayan taron zaman lafiya.
'Yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun kashe mutum daya tare da yin garkuwa da wasu 'yan kasar Chaina a jihar Taraba, Lamarin ya faru a daren.
Wadansu ma’aurata a Najeriya suna cike da murna da fara’a bayan sun samu karuwa na farko da ’yan biyu bayan shafe fiye da shekara 20 suna zaman jiran tsammani.
Tashin hankali da rashin natsuwa ya sauka a Ebenator dake Ao Omama a karamar hukumar Orsu ta jihar Imo bayan 'yan bindiga sun kai farmaki garinsu dan majalisa.
Wasu mutane ɗauke da makamai da ake zargin yan fashi da makami ne, sun kashe jami'an tsaro 5 a wani gumurzu da suka yi a Zamfara, an ɗauki lokaci ana fafatawa
Instagram ta goge shafin tsohon dan takarar Shugaban Kasa, Adamu Garba. Babban Jami’in Rukunin Kamfanin IPI shi ne ya bayyana hakan a shafinsa na Facebook.
Hukumar yaki da rashawa tare da hana yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC)ta gurfanar da ma'aikatan hukumar fansho ta makarantar firamare akan zarginsa.
Kotun daukaka kara a Akure, jihar Ondo ta yi watsi da karar da dan takarar gwamna a jihar na jam'iyyar PDP, Mr Eyitayo Jegede ya shigar na kallubalantar nasarar
Hukumar dake da alhakin shirya jarabawar share fagen shiga manyan makarantun gaba da sakandire JAMB, ta fitar da sakamakon gwaji da ta gudanar ranar 3 ga Yuni.
Hukumar shirya jarrabawa ta JAMB, ya fitar da sakamakon jarrabawar gwaji da ake kira 'mock' wanda aka yi a rubuta a ranar 3 ga watan Yunin 2021, The Punch ta ru
Labarai
Samu kari