Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a gidsn tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan. Sun bukaci ya fito takara a babban zaben shekarar 2027.
Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a gidsn tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan. Sun bukaci ya fito takara a babban zaben shekarar 2027.
Tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce an masa gurguwar fassara kan kiran Muhammadu Sansu da Sarkin Kano a wurin rantsar da Murtala Garo.
Fadar shugaban kasa tayi martani ga wani rahoto dake bayyana cewa mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo bashi da lafiya kuma an gan shi a asibitin Reddington.
Majalisar wakilai a Najeriya na duba yiyuwar soke yi wa kasa hidima karkashin shirin NYSC da aka saba. An bayyana wasu hujjoji da ake ganin sun kai dalilin hana
Wasu yan bindiga sun sake kai hari ofishin hukumar zaɓe INEC a jihar Enugu ranar Lahadi da daddare, sun banka wuta a ofishin, amma an samu nasarar kashe wutar.
Mun tattaro jerin masu harin kujerar Gwamna Abdullahi Ganduje a zaben 2023. Daga ciki akwai Nasir Gawuna, Barau Maliya, Kabir Rurum da Tsohon Gwamna Kabir Gaya.
Kwamishinan noma s jihar Sokoto, Alhaji Arziƙs Tureta, ya rigamu gidan gaskiya bayan fama da doguwar rashin lafiya, ya rasu ya bar mata biyu d 'ya'ya bakwai
Dan majalisar wakilai, Abdulrazaq Namdaz, ya bada labarin yadda ya kusa shiga jirgin saman da yayi hatsari har ya kashe shugaban sojin kasa, Ibrahim Attahiru.
Wasu mazauna garin Gauraka da ke karamar hukumar Tafa na jihar Niger, a ranar Litinin sun tare titin Abuja-Kaduna suna zanga-zanga kan yawan sace mutane da ake
Allah ya yiwa wani ministan Sardauna rasuwa. Rahoto ya bayyana cewa, ministan shine surukin ministan noma na yanzu, Sabo Nanono, da wasu sauran manya a gwamnati
Sanata Abaribe, shugaban marasa rinjaye na majalisar dattijan Najeriya, yace mafi yawan cin shugabannin siyasa a Najeriya ba su san matsalolin al'ummar su ba.
Labarai
Samu kari