'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
Rundunar 'yan sandan jihar Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da alaka da kashe shugaban Miyetti Allah, Ardo Risku Mohammad bayan taron zaman lafiya.
Shugaban hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi na kasa, NDLEA, na jihar Ondo, Haruna Gagara ya rasu yana da shekaru 59 a duniya, Daily Trust ta ruwaito.
Yayin da babban zaɓen 2023 ke ƙara kusantowa a Najeriya, tuni hukumar zaɓe mai zaman kanta ta fara shirye-shiryen gudanar da zaɓen. INEC ta soke runfunan zaɓe.
Hukumar NSCDC, jihar Osun, ta ce ta kama wata Omolara Solanke da ake zargi da karbar kudi N2,680,000.000 daga hannun wani mai rike da mukamin siyasa ta hanyar y
Gwamna Abubakara Sani Bello na jihar Neja ya zargi wasu 'yan siyasa fa jami'an gwamnati da zama masu baiwa 'yan bindiga bayanai, Leadership ta ruwaito hakan.
David Umahi, Bello Matawalle, Ifeanyi Okowa, Bala Mohammed, Ben Ayade, Nasir El-Rufai da Hope Uzodimma sune gwamnonin da suka rusa majalisarsu a bayan nan.
Attajirin Najeriya, Aliko Dangote Foundation ta tallafawa wasu Mata a Bauchi. Aliko Dangote ya batar da N10bn a wasu Jihohi 13 a kan matan karkara 400, 000.
Kasa da kwanaki uku bayan shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sanar da cewa mulkinsa ya tsamo mutum miliyan 10 daga talauci, bankin duniya ya ce tashin farashin.
Wasu mahara sun dira gidan wani hadimin gwamna, in da suka raunata mutane da dama tare da yin awon gaba da shanun mutumin. Sun zo da niyyar kashe shi har lahira
Wani jirgin saman Abuja ya saki hanya, ya koma Legas saboda hazo ya cika gari, Jirgin na British Airways ya iso Najeriya, amma ya gagara sauka a garin Abuja.
Labarai
Samu kari