Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Wata kotu a Abuja ta yankewa tsohon Ministan Wutar Lantarki, Saleh Mamman hukuncin daurin shekaru 75 bayan samunsa da laifin satar kusan N33.8bn na kudaden gwamnati.
Rundunar yan sanda a jihar Katsina, ta bayyana cewa jami'anta sun samu nasarar hallaka yan bindiga huɗu, sun fatattake su daga kai hari a Dangeza jihar Katsina.
Rahoto ya bayyana cewa, an gano gawarwakin mutane 13 da suka mutu a wani hadarin jirgin ruwa da ya faru a jihar Kebbi jiya Laraba. Mutane da dama sun nutse.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nada Farouk Yahaya a matsayin shugaban dakarun sojin kasa na Najeriya.Yahaya,mai mukamain manjo janar zai maye gurbin Attahir.
Lai Mohammed ya bukaci 'yan Najeriya da su kwantar da hankali kan yanayin da ake ciki a Najeriya. Ya ce Najeriya na cikin hannu mai aminci duk da yanayin da ake
Muƙaddashin sufeta Janar na yan sanda (IGP), Usman Baba, ya bayyana cewa hukumar sa ta kama masu hannu a harin da aka kaiwa gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom.
Marigayi Janar Sani Abacha ya yi mulkin Najeriya daga 1993 zuwa 1998 da ya mutu. Yana daga cikin jerin shugabannin Najeriya da suka mutu kan ragamar mulki.
Wani tsoho bahaushe ya nuna karfin aminci da amana ta hanyar kula da dukiyar ubangidansa wanda ya kasance bayarbe tsawon shekaru masu yawa bayan mutuwarsa.
Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Muhammad Sa’ad Abubakar II, a ranar Laraba, ya ce yan Najeriya su daina yaudarar kansu cewa abubuwa na tafiya daidai a Najeriya.
Wani gida mai daki daya a Abuja wanda kudin hayar sa ya kai N1.6 miliyan ya sa mutane suna magana kan yadda aka tsara shi inda bandaki ya fi dakin girki girma.
Labarai
Samu kari