Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
Sunan Ministar da EFCC ta ke nema da laifin wawurar Biliyoyin kudi ya fito. Shugaban EFCC, Abdulrasheed Bawa ya ce babu Minista mai-ci da ake zargi da sata.
Shugaban hukumar EFCC ya bayyana sunan wani jigo a jam'iyyar APC da ya ci alwashin zai sake gurfanarwa a gaban kotu bisa zargin sace biliyoyin nairori a jiharsa
An kama Mahafiya da ‘Danta da laifin sata, an kai su gaban Alkali a Osun. Kotu ta bada belin wadanda ake tuhuma a kan N50, 000 da jingina saboda gudun su tsere.
Rahotanni daga jihar Kebbi sun kawo cewa wasu da ake zaton 'yan bindiga ne sun sace dalibai da dama daga Kwalejin Tarayya da ke garin Yauri a daren Alhamis.
A ranra Litinin babbar kotun farar hula a Masar ta tabbatar da hukuncin kisa kan mambobin kungiyar ‘Yan Uwa Musulmi 12, wanda hakan ya kawo karshen shari’ar.
Shugaban hukumar EFCC ya bayyana hanyoyin da hukumarsa ke bi wajen ganin ya bankado wadanda ke hana ruwa gudu a tattalin arzikin Najeriya duk in da suke a kasar
Wani jami’in sojin Najeriya a ranar Laraba ya bayyana cewa amfani da bindiga kadai ba zai iya kawo karshen barazanar tsaron da ake fama da shi a fadin kasar nan
Sakamakon soke aikin Hajjin bana da hukumomin Saudiyya suka yi, hukumar jin dadin alhazai ta Jihar Kano ta ce za ta kafa kwamitin mayarwa maniyyata kudinsu.
Tuni shugaba Buhari ya isa babban birnin jihar Borno, Maiduguri, iɓda yake ziyarar aiki ta kwana ɗaya. Shugaban ya samu kyakkyawar tarba daga mutanen Borno.
Labarai
Samu kari