Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Matawalle ya ce yawan ta'addancin da ke faruwa a jihar Zamfara na da nasaba da rashin daukar matakan gaggawa daga jami'an tsaro, cewa akwai bukatar karin soji.
Rahotanni sun kawo cewa mutane da yawa sun rasa rayukansu lokacin da 'yan ta'adda suka kai farmaki wasu garuruwa a karamar hukumar Wushishi da ke jihar Neja.
Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya bayyana cewa talauci da rashin ilimi na cikin abubuwan dake rura wutan rashin tsaro a kasar nan, rahoton Vanguard.
Fadar shugaban kasa, a ranar Juma'a, ta bayyana cewa kafin karewar wa'adin mulkin shugaba Muhammadu Buhari a 2023, ko masu adawa sai sun jinjinawa masa sosai.
Labari da duminsa daga TVC na nuna cewa fusatattun matasa sun banka wuta fadar Sarkin Zurmi kan yawaitan hare-haren yan bindiga masu garkuwa da mutane a yankin.
Babban jigon jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya tarbi tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar a filin jirgi.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amshi allurar rigakafin korona na AstraZeneca/Oxford kashi na biyu a gidansa da ke fadar Shugaban kasa, Abuja a yau Asabar.
Kungiyar Kiristocin Najeriya ta ki amincewa da batun addini a cikin kundin tsarin mulkin Najeriya. Ta ce ita babu ruwanta da batun kowane irin addini a kasar.
Rundunar Sojin saman Najeriya ta ce ana bincike game da hatsarin jirgin da ya kashe tsohon COAS, Ibrahim Attahiru da wasu mutane 10 a ranar Juma’a, 21 ga Mayu.
Labarai
Samu kari