Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Wata kotu a Abuja ta yankewa tsohon Ministan Wutar Lantarki, Saleh Mamman hukuncin daurin shekaru 75 bayan samunsa da laifin satar kusan N33.8bn na kudaden gwamnati.
Kotun kolin Najeriya ta yi watsi da karar zargin amfani da takardan karatu na bogi da All Progressives Congress (APC) ta shigar kan gwamnan jihar Edo, Godwin.
Gwamna David Umahi na jihar Ebonyi ya soke majalisar zartarwa na jiharsa nan take, The Nation ta ruwaito. Sakataren gwamnatin jihar, SSG, Keneth Ugbala ne ya sa
Zanga-zanga ta barke a safiyar ranar Juma'a a garin Zurmi, hedkwatar karamar hukumar Zurmi a jihar Zamfara saboda yawaitar hare-haren yan bindiga da ke kashe mu
Ministan tsaro, Manjo Bashir Salihi Magashi ya bayyana cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari ya duba ra’ayin kasa sama da komai wajen zabar shugaban hafsan soji.
Hukumar yan sandan jihar Nasarawa ta damke mai baiwa gwamna Abdullahi Sule shawara kan ayyukan alfanu da wasu mutum 16 kan laifin sace karafunan layin dogon.
Bello Shagari, jikan tsoho shugaban kasa Alhaji Shehu Shagari ya ce Nigeria ba za ta taba zama kasar musulunci ba. Tsohon shugaban na kasa na kungiyar matasan N
Gwamnatin jihar Zamfara ta ce tubabbun yan bindigan da suka addabi jihar a baya kawo yanzi sun ajiye makamai sama da dubu guda karkashin shirin sulhun da gwamna
Hukumar Kula da Rafukan Cikin Gida ta Kasa (NIWA) ta tabbatar da gano gawarwakin fasinja 76 bayan hatsarin kwalekwalen da ya auku a karamar hukumar Ngaski.
Hukumar Kiyayye Hadura Ta Kasa, FRSC, ta ce mutane hudu sun rasu yayin da wasu hudu sun jikkata sakamakon hatsarin mota da ta faru a kauyen Wailo, karamar hukum
Labarai
Samu kari