Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar zaɓe ta ƙasa (INEC), ta bayyana cewa, wasu mutane da ba'a gano ko su waye ba, sun banka wa ofishinta wuta a yanki ƙaramar hukumar Njaba dake jihar Imo.
Kungiyar IPOB ta bayyana matsayinta kan kisan tsohon hadimin Jonathan, Ahmed Gulak. Sun bayyana cewa, ba ya daga tsarinsu kashe 'yan siyasa a Najeriya ko kadan.
Yan bindiga suna can sun hai hari a kauyen Tegina da ke karamar hukumar Rafi a jihar Niger kamar yadda The Nation ta ruwaito. Majiyar Legit.ng ta tattaro cewa y
Rundunar yan sandan jihar Imo, ta bayyana cewa marigayi Ahmed Gulak (jigo a jam'iyyar APC) ya fita daga masaukin sa ba tare da ya sanar da hukumar yan sanda ba.
Shugabannin yankin kudu da tsakiyar Najeriya sun shiga wani yanayi, sun bayyana bukatarsu ga shugaba Muhammadu Buhari idan ba a son Najeriya ta mutu cikin sauki
Biyo bayan hallaka tsohon hadaimin Jonathan, Ahmed Gulak, 'yan Najeriya sun yi sharhi game da kisan dan siyasar, sun kuma bayyana ra'ayoyinsu akan kisan nasa.
Rahoton Legit.ng Hausa, ya tattaro muku bayanai game da rayuwar Ahmad Gulak, wanda ya kasance tsohon hadimi ga Goodluck Jonathan. An harbe Ahmad Gulak yau.
Ƙungiyar Malaman jami'o'i ta ƙasa ASUU, ta bayyana sabon shugabanta bayan gudanar da zaɓe a wajen taron data gudanar a jami'ar Nnamdi Azikiwe dake jihar Anambra
Wasu 'Yan bindiga da ba'a san ko su waye ba, sun yi awon gaba da wani ɗan majalisar dokokin jihar Nasarawa a kan hanyar sa ta zuwa birnin Jos, jihar Plateau.
Labarai
Samu kari