Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Ƴan bindiga sun halaka kimanin mutane 12 a harin da suka kai a wasu garuruwa a ƙaramar hukumar Ako a jihar Benue, Daily Trust ta ruwaito. Shaidun gani da ido su
Fadar shugaban kasa ta bayyana wasu makudan kudade da gwamnatin Buhari ta amince za ta kashe don ginawa 'yan Najeriya gidaje. Wannan shiri ne na mallakar gida.
Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya bayyana jimaminsa ga mutuwar hadiminsa Ahmed Gulak. Ya bayyana matsayin Ahmed Gulak ga dimokradiyyar Najeriya da Adama
Masu bin mu sun ce gwamnatin nan ba ta tsinana komai ba a cikin shekara shida. Kuri’un da aka kada a Twitter ya nuna da kyar kwalliya ta biya kudin sabulu.
Jiya ne Sanata Shehu Sani ya ce ya samu labarin shigowar ‘Yan bindiga garin Tegina. A cewarsa su na rike da makamai, daga nan suka arce da mutane zuwa Jeji.
Asset Management Corporation of Nigeria ta ce za ta kai mutum kusa 3000 a Kotu. Mutane sun ci bashin Tiriliyan 5 sun ki biya, hukumar AMCON ta maka su a kotu.
Garba Shehu, mai magana da yawun shugaban kasa, yace naira tana halin da yafi dacewa da ita duba da halin da muke ciki. A ranar Alhamis da ta gabata, naira ta.
Rundunar Yan sandan jihar Imo, ta bayyana cewa ta gano yan bindigan da suka kashe Ahmed Gulak, jogo a APC, kuma jami'anta sun samu nasarar kamo wasu daga ciki.
Kungiyar hadin kai tare da habaka tattalin arzikin kasashen Afrika ta yamma (ECOWAS)ta dakatar da kasar Mali daga cikinta bayan yin jyuin mulki sau biyu a kasa.
Labarai
Samu kari