Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Gwamnatin Jihar Borno ta sake kulle sansanin yan gudun hijira a Maiduguri, gwamnatin tace ta gama shirin kammala kulle dukkan sansanonin dake jihar zuwa Disamba
Mutanen gari a jihar Zamfara a karamar hukumar Kaura Namoda sun rufe manyan tituna a jihar a ranar Litinin suna zanga-zanga game da yawan hare-hare a jihar, Dai
Ministan Sadarwa da tattalin arziƙin zamani, Dr. Isa Pantami, ya bayyana cewa kowace jiha a Najeriya zata sami sabuwar cibiyar sadarwa ta gaggawa kafin 2022.
Masarautar Lapai a jihar Niger ta tsige dagacin ƙauyen Muye, Abdulqadir Maigari, saboda saɓa dokokin masarautar gargajiya bayan gargadin da aka masa sau da dama
Hukumar kwastan ta ƙasa (NCS), ƙarƙashin jagorancin, Hameed Ali, ta samar da kuɗin shiga kimanin naira biliyan N799bn a karon farko tunda aka kafa hukumar.
'Yan bindiga sun halaka shugaban hukumar kkula da shige da five ta Najeriya, reshen jihar Imo, Okiemute Mrere. An kashe Mrere ne daren Asabar kan babban titin.
'Yan bindiga sunkai mummunan hari garin Beri dake yankin Bobi na jihar Neja inda suka kona ofishin 'yan sanda tare da sheke sama da mutane 13 da suka dan sanda.
Wasu yan bindiga da ba'a san ko su waye ba sun kutsa kai cikin gidajen malamai na jami'ar jihar Taraba dake Jalingo, sun sami nasarar yin awon gaba da malami
Haramtaciyyar kungiyar nan ta IPOB ta umarci mazauna yankunan da su kasance a gida daga yau Litinin don bikin cika shekara 54 da gama yaƙin basasarar Biafra.
Labarai
Samu kari