Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Matar biloniya Ahmed Indimi, Zahra Muhammadu Buhari ta bayyana ra'ayinta a kan aure inda tace yana nufin soyayya mara iyaka, yarda da kuma kwanciyar hankali.
Jama'ar yankun Kudancin Kaduna sun bayyana irin makudan kudaden da suka biya a matsayin kudin fansa ga 'yan bindiga da suka addabi yankin cikin shekara daya.
Shugabannin kudu da arewa a Najeriya sun yabawa gwamnonin kudu maso gabas bisa yin tir da 'yan kungiyar IPOB. Shugabannin sun ce hakan zai fi kyau ga Najeriya.
Alamu na nuna zaben shugabannin jam’iyyar APC zai iya ba kowa mamaki. Ana shirin fito da wani ‘dan takara daban daga cikin wadanda suke harin kujerar shugaba.
Shugaban majalisar dattawa,Ahmad Lawan, ya ce jam'iyyar APCza ta iya fuskantar kalubale bayan sauka mulkin shugaban kasa Muhammadu Buhari a 2023 idan suka sake.
A jiya ne Mista Zeribe Ezeanuna ya tafi kotu a game da zaben Gwamnan jihar Anambra. ‘Dan jam’iyyar adawar ya soki kudin da ake karba kafin a yanki fam a PDP.
Uwargida shugaban kasa Muhammadu Buhari, Aisha Buhari a ranar Litinin ta ce imanin da tayi da matasa da mata a Najeriya har yanzu yana nan daram,Daily Nigerian.
Mambobin kungiyar IPOB suna da wata yarjejeniya tsakaninsu da masu rajin raba kasar Kamaru a wasu fannoni na horarwa da kuma musayar makamai, Daily Trust ta ce.
Bayan shekaru shida ba tare da Mambobin Kwamiti ba a hukumar EFCC, yau shugaba Buhari ya yi nadin sabon sakatare tare da wasu da ya nada a matsayin mambobin.
Labarai
Samu kari