Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Gwamnan jihar Zamfara, Bello Mataealle, ya bada umarnin dakatad da Sarkin Ɗansadau da Hakimin Nasarawa Mailayi bisa zarginsu da hannu wajen ayyukan yan bindiga.
Gwamnonin arewa sun yi gagarumin gargadi ga yan Najeriya a kan siyasantar da kisan Ahmed Gulak wanda yan bindiga suka yi a Imo, cewa hakan na iya kawo rikici.
Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar, ya bayyana cewa, masu fafutukar a soke shirin NYSC ba mutane masu son zaman lafiya da ci gaban Najeriya ba ko kadan.
Matasa a yankin Itapgbolu dake karamar hukumar Akure ta arewa dake jihar Ondo sun fatattaki basaraken yankin bayan mutuwar wani dan sanda mai suna Ayo Oloyede.
Shugaban kasa ya kori Shugaban NSITF bayan ya yi saci kudi da sunan horas da Jami'ai. Buhari ya tsige Shugaban Hukuma saboda ya wawuri Biliyoyin kudin Gwamnati.
Kungiyar 'yan bindiga da suka shirya sace 'yan matan makarantar sakandare ta Jangebe dake jihar Zamfara a farkon shekarar nan,sune ke da alhakin kwashe daliban.
Babagana Kingibe ya zama Jakada na musamman zuwa yankin tafkin Chadi. Ambasada Kingibe ya taba rike kujerar Minista da Sakataren Gwamnatin Tarayya a Najeriya.
Gwamnatin jihar Kaduna, a ranar Litinin, ta kafa wata kwamiti da zai samar da tsari na karatu domin bawa malaman makarantar allo shaidar koyarwa a jihar, Vangua
Shugaba Muhammadu Buhari ya amince da kafa cibiya ta musamman domin kulawa da batutuwan da suka shafi dattijai a Nigeria mai suna 'National Senior Citizens Cent
Labarai
Samu kari