Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Real Madrid ta zabi Kocin da zai maye gurbin da Zinedine Zidane ya bari. Real ta daina zawarcin Antonio Conte da Raul Gonzales ta na neman Carlo Ancelotti.
Wasu yan bindiga kimanin 20 sun kutsa Alaafia Estate a Orogun, Ibadan, babban birnin jihar Oyo, sun raba mutane da kayayyakinsu da kudadensu, The Punch ta ruwai
Babban lauyan kasar, Femi Falana ya fadawa ‘yan majalisar dokokin jihar Lagas cewa akwai bukatar a wadata talakawa domin a tabbatar da zaman lafiya a kasar.
Rahoton tsaro daga gwamnatin jihar Kaduna sun bayyana yadda wasu 'yan bindiga suka hallaka mutane hudu da raunata wata mata a yankin kudancin jihar ta Kaduna.
Biyo bayan jita-jitar cewa an kashe shugaban hukumar jarrabawa ta NECO, hukumar tare da 'yan sanda, sun yi cikakken bayanin yadda gaskiyar lamarin ya faru.
Sanatoci sun gargadi Kwamitin Gwamna Nasir El-Rufai a kan bada shawarar kara kudin mai. Gershom Bassey a madadin ‘Yan Majalisar Dattawa ya dauki wannan matsaya.
A jiya DSS ta fito da Shehin Malamin addini da ya yi shekara da shekaru a daure. An zargi Malamin da alaka da ‘Yan ta’adda da yi wa Iran leken asiri a Najeriya.
Rundunar yan sandan jihar Ebonyi ta bayyana cewa ta samu nasar cafke mambobin ƙunhiyar yan taware IPOB guda shida tare da kwato wasu makamai da dama a hannun su
Jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP) ta yi zargin cewa jam'iyyar All Progressives Congress (APC) da shugabanninta ke da alhakin kisan hmed Gulak.
Labarai
Samu kari