Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Bayan an kai ruwa rana a baya don janye matakinsu, kungiyar kwadago ta Najeriya na shirin sake komawa yajin aiki a jihar Kaduna, kamar yadda Wabba ya sanar.
Bayan gabatar da duk hujjojin da ke nuna aikata laifukan da hukumar yaki da cin hanci da rashawa ke yi masa, kotu ta yankewa wani dan bautar kasa shekaru 2.
Har yanzun taƙaddama kan matakin gwamnatin tarayya na hana amfani da twitter bata ƙare ba, inda a yau ministan yaɗa labarai ya ƙara jefawa kamfanin wani zargi.
Bayan ƙarar da SERAP ta maka FG a gaban kotun ECOWAS, kotun ta ɗauki matakin hakana gwamnatin tarayya hukunta yan Najeriya ɗake hawa twitter duk da dokar FG.
Kotun da ke birnin tarayya Abuja ta yanke wa Hon. Farouk Lawan, tsohon dan majalisar wakilai na Nigeria daurin shekaru bakwai a gidan gyaran hali saboda samunsa
Jigo a jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Zamfara, Alhaji Bello Dankande, ya rasu yana da shekaru 56 a duniya. Ya rasu ya bar matan aure uku da '
Mataimakin shugaban kasa,Farfesa Yemi Osinbaji yana da tabbacin cewa Najeriya zata cigaba da zama kai hade a matsayin kasa daya duk da masu son ganin rabuwarta.
Ruwan sama da aka yi ya lalata wani sashi na harabar majalisar tarayyar Nigeria a safiyar ranar Talata 22 ga watan Yunin shekarar 2021. The Punch ta ruwaito
Bayan kashe makudan biliyoyi don yin kwaskwarima ga ginin majalisar dokoki ta kasa dake babban birnin tarayya Abuja, yau ruwa ya ciki farfajiyar majalisar.
Labarai
Samu kari