Shugaba Vladimir Putin ya sanar da kammala hada makamin Sarmat da ya ce sun gwada kuma za a fara aiki da shi a karshen shekarar 2026. Ya ce shi ne mafi hadari.
Shugaba Vladimir Putin ya sanar da kammala hada makamin Sarmat da ya ce sun gwada kuma za a fara aiki da shi a karshen shekarar 2026. Ya ce shi ne mafi hadari.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Wasu yan bindiga da ba'a san ko su waye ba, sun hallaks mutum uku, tare da ƙona gidaje huɗu da motoci biyu a jihar Imo kamar yadda wata majiya ta tabbatar.
Shugaban makarantar islamiyyar da aka sace ɗalibanta a jihar Neja, Abubakar Alhassan,ya bayyana cewa ɗaya daga cikin iyayen daliban ta mutu saboda bugun zuciya.
Jami'an tsaro hadin guiwa (JTF) sun damke jama'a masu yawa masu alaka da kashe-kashen jami'an tsaro a kananan hukumomin Essien udim,Oboto Akara da Ikot Ekpene.
Rundunar yan sandan Nigeria, a ranar Laraba, ta yi holen wasu da ake zargin masu garkuwa, yan bindige ne da aka kama daga watan Afrilu zuwa Mayun 2021, Channels
Gwamna Seyi Makinde ya ce an cirewa kowane dalibai 25% na kudin karatu a LAUTECH. Bayan ya yi ragin, Gwamnan ya dawo da wasu Ma’aikata da Gwamnatin APC ta kora.
'Yan bindiga da ake zargin mayakan ISWAP ne a halina yanzu suna kai farmaki sansanin sojoji dake yankin kudancin Borno, kamar yadda majiyoyin tsaro suka sanar.
Dandalin sada zumunta na Twitter ya goge wani rubutu da Shugaba Muhammadu Buhari ya wallafa inda ya yi barazanar cewa bi da wasu yan Nigeria da ke 'tada zaune t
Bayan shafe shekaru ana kai ruwa rana, majalisar dattijai ta amince da daidaita tsakanin kwalin HND da na digiri. Ana kuma shawartar kamfanoni su amince da haka
Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara ya umarci dukkan mazauna jihar da su mika makaman da suka mallaka ba bisa ka'ida ba ga hukumar yan sanda mafi kusa dasu.
Labarai
Samu kari