Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada belin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore. Alkalin kotun ya gindaya masa sharudda.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada belin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore. Alkalin kotun ya gindaya masa sharudda.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya fasa tafiyar da ya shirya yi a yau Juma'a, 25 ga watan Yuni zuwa birnin Landan da ke kasar Burtaniya har sai baba-ta-gani.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa a shirye yake ya rattaba hannu kan dokar sake fasalin lamuran kasar idan har 'yan majalisun tarayya suka zartar.
Bayan ya sauya sheka daga babbar jam'iyyar adawar kasar ta PDP, Sanata Peter Nwaoboshi ya ziyarci shugaban kasa Muhammadu Buhari a yau Juma'a, 25 ga watan Yuni.
Hukumar shirya jarrabawar ta JAMB, ta fitar da sakamako dalibai da suka zana jarrabawar UMTE na 2021 a cibiyoyin CBT 720 daga ranar Asabar 19 zuwa 22 ga watan Y
Gwamnatin Buhari ta shirya yin wasu ‘yan kwaskwarima a kan albashi a Najeriya, sannan an ware Naira biliyan N2.468 wajen biyan hakkokan mutanen da suka rasu.
Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya ce sace dalibai da aka yi kwanan nan a jihar Kebbi na nuna hatsarin da yankin arewa maso yamma ke ciki ta fannin tsaro.
Wata makaranta mai zaman kanta a jihar Kano, New Oxford Science Academy, Chiranci, ta ce tana karbar kudin cryptocurrency a matsayin kudin makaranta. Shugaban m
Gwamna Dave Umahi na jihar Ebonyi ya karyata jita-jitan da ake yadawa na cewa marigayi kwamishinansa, Fidelis Nweze ya farfado daga mutuwar da yayi a asibiti.
Najeriya tana da tarin jama'a masu hannu da shuni da suka samu shuhura da nasibinsu ta hanyar kasuwanci.Ta yuwu hakan ce ta sa jama'a da dama suke ganin kasuwa.
Labarai
Samu kari