Shugaba Vladimir Putin ya sanar da kammala hada makamin Sarmat da ya ce sun gwada kuma za a fara aiki da shi a karshen shekarar 2026. Ya ce shi ne mafi hadari.
Shugaba Vladimir Putin ya sanar da kammala hada makamin Sarmat da ya ce sun gwada kuma za a fara aiki da shi a karshen shekarar 2026. Ya ce shi ne mafi hadari.
Jami’an Kwastam biyu sun mutu yayin artabu da ake zargin sun yi da ‘yan ta’addar Lakurawa a Kebbi, yayin da shugaban hukumar ya bayyana jimami kan lamarin.
Wata sabuwa a kasar nan: 'Yan Najeriya da dama sun bayyana ra'ayoyinsu, bisa shawarin da aka bayar na sauya wa Najeriya suna zuwa 'United African Republic'.
Wani soja ya bindige jami'an kwastam har lahira a kan iyakar Seme Borde da ke jihar Legas. Wani wanda abin ya faru a idonsa ya shaidawa Daily Trust cewa lamarin
Shugaban hukumar NYSC na masu yan yi wa kasa hidima, Birgediya Janar Shuaibu Ibrahim ya ce masu yi wa kasa hidimar suna cikin jami'an tsaron Nigeria kuma ana iy
Mutanen Kungiyar IPOB sun yi sanadiyyar rasa manyan motoci dauke da kayan man-ja zuwa Kano, an kona duka dukiyar kusan Naira miliyan 100 da motocin suka dauko.
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya karɓi baƙuncin gwamnan Cross Rivers, Farfesa Ben Ayade, a fadarsa Aso Villa dake Abuja, mako biyu bayan komawar sa APC.
Wata Kungiyar Arewa ta ba Shugaba Buhari shawarar ya kyale Biyafara ta samu ‘yanci. CNG ta yi kira ga ‘Yan Arewa da sauran bangarori su kwantar da hankalinsu.
Ministan sadarwa da tattalin arziƙin zamani, Dr. Pantami yace Najeriya na da ƙarfin da zata iya samar da manyan wayoyin hannu da layukan waya ga ƙasashen Africa
Hedkwatar Tsaro ta Sojojin Nigeria ta ce an kama wasu daga cikin mambobin kungiyar Indigenous Peoples of Biafra (IPOB) 'da ke da hannu wurin kisa da kona yan sa
Babbar Jam'iyyar hamayya ta PDP, reshen jihar Imo ta kira yi gwamnan jihar, Hope Uzodinma, yayi murabus daga kan kujerarsa bisa abinda ta kira gazawar gwamnan.
Labarai
Samu kari