Shugaba Donald Trump ya gana da shugaba Xi Jinping na kasar China. Xi Jinping ya gargadi Trump kan batun Taiwan, inda ya ce za su yi babban rikici.
Shugaba Donald Trump ya gana da shugaba Xi Jinping na kasar China. Xi Jinping ya gargadi Trump kan batun Taiwan, inda ya ce za su yi babban rikici.
Gwamnatin jihar Yobe ta bayyana cewa za ta kara kaimi wajen dakile hare-haren Boko Haram da karbar harajin dole daga manoma a Yunusari, Geidam da Tarmuwa.
Ƙungiyar kwadugo, NLC, ta aikewa shugaba Buhari wasiƙa, inda ta shaida masa cewa zata tsunduma yajin aiki na ƙasa idan gwamnatin Kaduna taƙi aiwatar da MoU.
Hukumar NCC ta ba kamfanonin sadarwa umarnin su gaggauta bin umarnin gwamnatin Buhari na dakatar da ayyukan Twitter a Najeriya. Kamfaninon sun karbi umarnin.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) reshen jihar Adamawa ta bukaci gwamnan jihar Imo, Hope Uzodimma da ya fito da wadanda suka kashe iigonta, Ahmed Gulak.
Twitter ta bayyana tsananin damuwarta bayan hukuncin gwamnatin tarayya na dakatar da ayyukanta a Najeriya.Sarah Hart, babbar manajan yada labarai ta Twitter na.
Mai dakin Shugaba Muhammadu Buhari, First Lady, Aisha Buhari ta dakatar da amfani da shafinta na Twitter bayan da gwamnatin Nigeria ta dakatar da shafin daga gu
Facebook, wata kafar sada zumuntar zamani ta cire tsokacin shugaban kasa Muhammadu Buhari a shafinsa. Shugaban kasan a ranar talata yayi barazanar maganin masu.
An gano yadda za a cigaba da more dandalin Twitter ba tare da Gwamnati ta sani ba. Wasu sun kyankyasawa mutane yadda za su yi amfani da Twitter da aka haramta.
Gwamnan Borno, Babagana, Zulum ya rabawa mutanen da suke zama a sansanin gudun hijira gidaje. Wasu mutane da suke zama a sansanin gudun hijira sun dawo gida.
Cocin darikar katolika ta haramtawa Rabaran Fada Ejike Mbaka, shugaban Adoration Ministeries Enugu Nigeria, (AMEN) yin tsokaci kan batutuwan siyasa, The Cable t
Labarai
Samu kari