Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada belin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore. Alkalin kotun ya gindaya masa sharudda.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada belin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore. Alkalin kotun ya gindaya masa sharudda.
Bayan shekaru 50, gwamnatin tarayya ta yi wasu gyare-gyare a tsarin NYSC. Sabon tsarin ya zo da rage karfin sojoji, kokarin koyar da sana'o'in zamani da kyau.
Duk da hadin kan da aka samu tsakanin bangarorin Boko haram da na ISWAP,ragargaza da luguden wutan da dakarun sojin saman Najeriya suka yi a yankin tafkin Chad.
Lauya ya yi karar Buhari a kotu saboda zuwa asibitocin kasar waje neman lafiya. An bukaci Kotu ta hana Gwamnati kashe kudi wajen kai Shugaban kasa asibiti.
'Yan bindiga da ake zargin Fulani ne sun hallaka wata mata mai sayar da magunguna, sun yi awon gaba da mijinta, lamarin da ya haifar da firgici tsakanin jama'a.
Zarah Ado Bayero yar 19 ya ce ga sarkin Bichi, Alhaji Nasir Ado Bayero, wanda shine da na hudu a jerin yayan marigayi Alhaji Ado Bayero, tsohom sarkin Kano. Bab
IEP ta yi la'akari da abubuwa kamar tsaftaccen siyasa, zanga-zanga, muggan laifuka, safarar makamai, rikicin cikin gida da sauransu ne wurin yin kididdigar don
Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru El-Rufa'i, ya bayyana matuƙar damuwarsa bisa wani hari da yan bindiga suka yi ƙoƙarin kaiwa wani ƙauye a yankin kudancin Kaduna.
Kanawa sun farko a ranar Lahadi sun ga fastocin gwamnan jihar Bauchi, an liƙa su a manyan tituna a cikin birnin, Daily Trust ta ruwaito. Wannan shine na baya-ba
'Yan sanda a Jihar Katsina sun cafke wasu mutane uku mabiya addinin musulunci masu bin Darikar Hakika bisa haduwa tare da yiwa wata mata ciki a karkashin tsarin
Wani tsohon dan majalisan jihar Kogi, Friday Makama Sani, da abokansa shida sun shaki kamshin yanci bayan garkuwa da su da wasu yan bindiga sukayi a Abuja.
Labarai
Samu kari