Kamfanin TCN ya sanar da cewa za a dauke wutar lantarki na awa shida a wasu yankunan Osun ranar 14 ga Mayu saboda aikin gyaran na’urar lantarki a McPherson.
Kamfanin TCN ya sanar da cewa za a dauke wutar lantarki na awa shida a wasu yankunan Osun ranar 14 ga Mayu saboda aikin gyaran na’urar lantarki a McPherson.
Gwamnatin jihar Yobe ta bayyana cewa za ta kara kaimi wajen dakile hare-haren Boko Haram da karbar harajin dole daga manoma a Yunusari, Geidam da Tarmuwa.
Lai Mohammed ya jaddada wa 'yan Najeriya cewa, duk wanda ya taka dokar amfani da Twitter ya tafi ya hau to ya sani ko wanene shi za a gurfanar dashi a kasar.
Sojoji masu mukamin Manjo Janar-janar kuma 'yan aji na 36 na makarantar horar da hafsin soji da aka bayyana za a yi musu ritayar dole bayan nada Manjo Janar.
Yan sa'o'i bayan mutuwar babban fasto, TB Joshuwa, wani faston Reverend Stephen Akinola, babban jagoran cocin Redemption Ministries Worldwide ya sake mutuwa.
Ministan yada labarai a Najeriya ya caccaki masu barnata kayayyakin da gwamnati ta yi don jama'a su mora. Ya ce hakan ta'addanci ne ya kamata a daina ko a gyara
'Yan kasuwa a fadin kasar nan sun koka da yadda gwamnatin tarayya ta dakatar da Twitter a Najeriya inda suka ce kasuwancinsu a halin yanzu sun durkushe kuma.
Wasu yan bindiga sun hallaka wani kwamandan jami'an tsaro na NSCDC a babban birnin tarayya Abuja, kakakin hukumar, Olusola Odumosu, shine ya tabbatarda haka.
Gwamnatin jihar Kaduna ta ce dakarun sojoji sun dakile wani yunkurin kai wa wasu garuruwa da ke hanyar Kaduna zuwa Zaria hari, The Cable ta ruwaito. Da ya ke ta
Fasto Ejike Mbaka ya ce jami’an DSS sun duro gidansa. Mbaka ya koka a kan halin da kasa ta ke ciki, duk da an hana shi yin magana kana abin da ya shafi siyasa.
Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar na III, ya ce wasu tsirarun manyan mutane a Nigeria da ke tunanin dole sune za su rika juya kasar sun
Labarai
Samu kari