Tsohon Ministan sufuri kuma mai neman takarar shugaban kasa a karkashin inuwar ADC, Rotimi Amaechi, ya sha alwashin gyara Najeriya cikin shekara hudu.
Tsohon Ministan sufuri kuma mai neman takarar shugaban kasa a karkashin inuwar ADC, Rotimi Amaechi, ya sha alwashin gyara Najeriya cikin shekara hudu.
Gwamnatin tarayya ta amince za ta fara biyan ma'aikatanta sabon alawus na 40% domin kaucewa barazanar da suka yi ta tsunduma yajin aiki a Najeriya.
Shugaban majalisar dattijai, Ahmad Lawan, a ranar Laraba, ya umurni kwamitin majalisar kan hukumar zabe mai zaman kanta INEC ta tantance Lauretta Onochie da was
Kungiyar tuntuba ta Najeriya ta bukaci Janar Yakubu Gowon da sauran tsoffin shugabanni da su taso daga hutun da suke su zo su ceto Najeriya daga mummunan halaka
Gwamna Hope Uzodinma na jihar Imo, ya bayyana cewa jam'iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki a kasar, ta cancanci lashe babban zaben Najeriya na 2023.
Wasu yan bindig sake Yin awon gab da malamin jami'ar UNIJOS dake jihar Plateau, rahoto ya nuna cewa maharan sun dira gidan shi da tsakar dare misalim ƙarfe 2:00
A ranar Laraba, 9 ga watan Yuni, an gabatarwa Shugaban kasa Muhammadu Buhari da wayar hannu na farko da aka yi a Najeriya a wajen taron majalisar zartarwa.
Babban lauya Femi Falana ya caccaki shawarin gwamnatin Buhari na dakatar da twitter a Najeriya. Ya bayyana yadda ya kamata gwamnatin ta yi ba wai hana wa ba.
Wata ɗalibar jami'ar Bayero dake Kano (BUK) ta rigamu gidan gaskiya bayan fama da wata gajeriyar rashin lafiya, hukumar BUK ta tabbatar da faruwar lamarin.
Rundunar Sojojin Najeriya ta yi gagarumin nasara a kan ‘yan ta’addan Boko Haram yayinda suka yi yunkurin kai hari garin Dikwa da ke jihar Borno, an kashe su.
Rade-radin ficewar Gwamnan Bauchi daga PDP ya kara karfi, ya kori duka Mukarrabansa. Gwamna Bala Mohammed ya fatattaki dukkanin Kwamishinoni da Hadimansa a yau.
Labarai
Samu kari