Rundunar 'yan sandan Isra'ila ta kama wani matashi dan shekara 20 da zargin taimakawa Iran da bayanan sirri. Isra'ila ta ce za a gurfanar da shi a kotu.
Rundunar 'yan sandan Isra'ila ta kama wani matashi dan shekara 20 da zargin taimakawa Iran da bayanan sirri. Isra'ila ta ce za a gurfanar da shi a kotu.
Fitaccen malamin addinin Musulmi, Sheikh Mansur Isah Yelwa ya dawo limanci a masallacin jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke jihar Bauchi bayan kwana 4 da murabus.
A ranar Asabar , 3 ga watan Yuli, 2021 za a mika wa Sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero sandar mulkin Masarautar Kano inda za a gudanar da kasaitaccen taro.
Yayin da ake barin sarakunan gargajiya a baya ta ɓangaren albashi, gwamnan Gombe ya amince da ƙarin albashi ga hakimai da dagatai dake faɗin jiharsa daga Yuni.
Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya bayyana dalilin da yasa ya cire yaronsa mai shekaru bakwai, Al-Sadiq El-Rufai daga makarantar Kaduna Capital School.
Har ayanzun FG ba tace komai ba dangane da inda ta samu nasarar cafko shugaban haramtacviyar ƙungiyar IPOB, Lauyan Kanu yace an gana masa azaba a ƙasar Kenya.
Gwamna Samuel Ortom na jihar Benue yayi kira ga shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya kama Fulani makiyaya masu yawo da bindiga ballantan shugabannin Fulani.
Jami'an tsaro na farin kaya sun yi ikirarin cewa wasu maza da suke tsammanin masu tsaron Sunday Igboho sun yi musayar wuta da jami'ai a yayin samamen da suka.
Watanni kaɗan da gwamnan Kaduna ya fito fili ya bayyana sanya ɗansa makarantar gwamnati, a halin yanzun ya canza shawara, inda ya cire shi daga makarantar.
Nasir El-Rufai gwamnan jihar Kaduna ya ce yan bindiga ko Boko Haram ba dai-dai suke da Nnamdi Kanu ba shugaban kungiyar Indigenous People of Biafra (IPOB), Da..
Shugaba Muhammadu Buhari ya ce tsarin noman da gwamnatinsa ta kirkiro na haifar 'da mai ido saboda mutane sun fara ajiye ayyukansu na ofis suna komawa gona.
Labarai
Samu kari