Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari yace jam'iyyar APC mai mulki ce zata yanke hukuncin wanda wanda zai gaje shi ba wai shi da kansa ba, Jaridar daily Nigerian ta ce
Ministan gida ya fito ya yi magana, za ayi bikin zuwan 12 ga watan Yuni a karon farko. An zabi wannan rana ne domin bikin tunawa da dawowar mulkin farar hula.
Wasu yan bindig dun kai sabon hari kauyuka biyu dake cikin jihar Benuwai, sun kashe mutum11 tareda jikkata wasu da dama. Yan sanda sunce basu samu rahoto ba.
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya tuna baya, yace yaƙi da cin hanci da rashawa a zamanin mulkin demokaraɗiyya akwai matuƙar wahala, amma ba zai gaza ba .
A yau Alhamis 10 ga watan Yuni ne Shugaba Muhammadu Buhari ya tafi jihar Legas domin kaddamar da wasu ayyuka ciki har da katafaren layin dogo na Legas zuwa Ibad
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari a ranar Alhamis ya bayyana matsayarsa game da wasu batutuwan da ke faruwa a Najeriya. Ga wasu daga cikin muhimman abubuwan..
Masu ruwa da tsaki a bangaren noma sun bukaci Gwamnatin Tarayya da ta tsoma baki a shirin da kungiyar manoma da dillalan albasa ta kasa ke yi na dakatar da safa
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, yayi ikirarin cewa, zanga-zangar EndSARS da ka yi shekarar da ta gabata an shirya ta ne musamman don a kifar da gwamnatinsa
Rahoton da sashen bincikensirri na tattalin arziki na 2021 na duniya ya fitarya bayyana garin Legas a matsayin birni na biyu mafi muni da dan Adam zai iya rayu.
Labarai
Samu kari