Tsohon mataimakin gwamnan Sokoto, Manir Muhammad Dan’iya, ya zama ɗan takarar gwamna na jam’iyyar ADC mai adawa a Najeriya domin zaɓen 2027 a jihar.
Tsohon mataimakin gwamnan Sokoto, Manir Muhammad Dan’iya, ya zama ɗan takarar gwamna na jam’iyyar ADC mai adawa a Najeriya domin zaɓen 2027 a jihar.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri ya yi garambawul a gwamnatinsa. Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri ya sauyawa wasu kwamishinoni wuraren aiki.
Wani jirgin saman Abuja ya saki hanya, ya koma Legas saboda hazo ya cika gari, Jirgin na British Airways ya iso Najeriya, amma ya gagara sauka a garin Abuja.
Rundunar sojin Najeriya ta yi nasarar cafke wasu samari majiya karfi su 73 cike da manyan motoci biyar tare da babura 47 a hanyarsu ta zuwa Imon daga Nasarawa.
A kwanakin baya ne wasu yan bindiga suka kutsa har cikin gidan madakin Zungeru, suka yi awon gaba da shi da wasu matansa 2. A halin yanzu sun saki matan biyu.
Za a ji da gaske Gwamnatin Muhammadu Buhari ta ke yi game da sha’anin NYSC bayan an raba aiki ga wadanda a shekarar 2011 aka kashe ‘yanuwansu a jihar Bauchi.
Bayan jita-jita da aka ta yadawa game da mutuwarsa a shafukan soshiyal midiya, babban jigon jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu ya dawo gida Najeriya daga Dubai.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai ziyarci garin Maiduguri dake jihar Borno a ranar Alhamis na kwana daya, inji Gwamna Babagana Umara Zulum, Channels Tv ta ce.
Yawaitar sace-sacen mutane a faɗin ƙasar nan yana damun wasu gwamnoni matuƙa, inda gwamnan Ogun yayi alƙawarin rushe duk wani gida da aka gano masu garkuwa.
Wani manomi dan Najeriya ya watsa wani bidiyo na tsarin nomansa da ba a taba ganin irinsa ba. Yana noman doya ne a cikin buhunnan siminti, kuma har ya girma.
Gwamnan jihar Neja ya bayyana kokawarsa game yawaitar sace-sace da ta'addanci a jiharsa. Ya ce tuni an hana yara zuwa makaranta, an kuma hana manoma zuwa gona.
Labarai
Samu kari