Babban jigo a jam'iyyar hadaka ta ADC, Kenneth Okonkwo ya yi kalamai masu kaushi kan Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da Peter Obi saboda komawa NDC..
Babban jigo a jam'iyyar hadaka ta ADC, Kenneth Okonkwo ya yi kalamai masu kaushi kan Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da Peter Obi saboda komawa NDC..
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri ya yi garambawul a gwamnatinsa. Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri ya sauyawa wasu kwamishinoni wuraren aiki.
Fitaccen dan wasan kwallon kafa Ahmed Musa ya nuna damuwarsa da rashin jin dadinsa a kan mummunan lamarin da ya faru a filin wasa na Ahmadu Bello dake Kaduna a.
Yemi Osinbajo, mataimakin shugaban ƙasa, a ranar Talata, a karo na farko yayi tuƙin gwajin mota mai amfani da wutar lantarki da aka haɗa a Nigeria, Hyundai Kona
Faruk Yahaya, shugaban rundunar sojin kasa ya ce yana da gogewar da zai iya shawo kan matsalar tsaron kasar nan.Yahaya ya sanar da hakan ne a ranar Talata yayi.
Jaridar Daily Mail ta ruwaito cewa an dakatar da daliban wata makarantar sakandare guda biyu bayan da suka ’yaga’ Alkur’ani a gaban wadansu ’yan uwansu daliban.
Shugaban Hukumar Yaki da Masu Yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati, watau EFCC, Abdulrasheed Bawa, ya bayyana cewa yana yawan samun sakonnin barazanar kisa.
Gwamna Ganduje ya bayyana yadda za a zabi magajinsa a mulkin Kano. Ana kyautata zaton daya daga cikin wadannan jiga-jigan 'yan siyasar ne za su gaji gwamnan.
Uwar kungiyar ’yan kabilar Ibo, Ohanaeze Ndigbo ta kasa da kasa ta yi Allah wadai da kasa yin magana a kan zargin ci gaba da mayar da al’ummar Ibo saniyar ware.
Duk ƙoƙarin da gwamnatin Kano take yi na maida yara almajirai jihohin su, amma yaran na riga jami'an gwamnati koma wa Kano saboda rashin tsari tsakanin jihohi.
Ministan Kwadago da Samar da Ayyuka Dokta Chris Ngige ya bayyana cewa tunanin da al’ummar Ibo na cewa ana take hakkinsu tare da mayar da su saniyar ware a harko
Labarai
Samu kari