Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta kara dagewa wajen kawo sauyi idan har ya samu nasara a karo na biyu a babban zaben 227.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta kara dagewa wajen kawo sauyi idan har ya samu nasara a karo na biyu a babban zaben 227.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
Muhammadu Sanusi na biyu ya ce ba shi da ra'ayin neman wani mukami a ƙasar, sai dai ya ce zai ci gaba da faɗakar da al'umma a kan shugabannin da suka cancanta.
Wasu da ake zaton 'yan bindiga ne sun aika wani malamin jami'ar UNIBEN lahira sakamakon harbinsa da suka yi a ranar Asabar, 12 ga watan Yuni, a garin Benin.
Sanata Ali Ndume ya ce yafi samun natsuwa da kwanciyar hankali idan yana Maiduguri, babban birnin jihar Borno fiye da idan yana garin Abuja,babban birnin kasar.
Daliban makarantar FGC Birnin-Yauri a jihar Kebbi wacce ta tsira daga harin a ranar Alhamis ta ce bata tsamanin maharan da suka kai musu hari yan Nigeria ne.
Gwamnonin da aka zaba a jam’iyyar PDP sun yi wa hadiman Shugaban kasa Muhammadu Buhari raddi, sun ce kalamansu ba sa yin kama da wanda shugaban kasa zai yi.
Tsohon sanata da ya wakilci yankin Kaduna ta tsakiya a majalisar wakilai, Sanata Shehu Sani ya yi Allah-wadai da gazawar shugabanni wajen kare dalibai a kasar.
Mutum uku sun rasu yayin da wasu 13 suka jikkata sakamakon fashewa da tankar man fetur ta yi a Legas a daren ranar Alhamis, Daily Trust ta ruwaito. Fashewar tan
Wata Kotun Shari’a da ke Kano, a ranar Alhamis ta ba da umarnin a bai wa wasu matasa shida bulala ashirin kowanne saboda satar wayoyin hannu har guda takwas.
Hukumar yaki da cin hancin tattalin Kasa ta ce kawo yanzu ta gano sama da Naira biliyan 6, da gidaje 30 da motoci 32 tsakanin watan Maris zuwa Yunin bana.
Labarai
Samu kari