'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
Jama'a da dama da kungiyoyi sun yi tir da kutsen da aka yi a babban kotu da ke Warri, da ake zargin ƴan ƙabilar Itsekiri magoya bayan Olu na Warri aka zaɓa, Yar
Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna ya ce wanda zai gaje shi zai rufe gidaje tare da ragargajesu domin habaka jihar fiye da yadda yayi a jihar, Daily Trust.
Wani dan Najeriya ya koka game da yadda kasuwar jaridu ke zagwanyewa a cikin shekarun nan sakamakon bayyanar kafofin yada labarai na intanet. Mutumin mai suna M
Wata cikakkiyar likita ta sheka lahira bayan wasu 'yan bindiga sun harbeta a kauyen Salka dake karamar hukumar Magama ta jihar Neja, Daily Trust ta ruwaito.
Mamallakin Facebook, Mark Zuckerberg yana daya daga cikin jama'a masu son tara kadarori.Duk da 'ya'yansa biyu kacal masu shekaru 3 da 5 ya mallaki dukiyoyi.
Hukumar Global Monetary Authority ta ce harajin da aka daura ma 'yan Najeriya ba ya nuni da irin kudin da kamfanin samar da lantarki da kuma kamfanin da take.
Babban kotun tarayya da ke zamanta a Abuja ta jadada ikon da shugaban kasa ke da shi na kara wa'adin mulkin babban sufetan yan sanda, IGP, har zuwa lokacin da a
Biyo bayan harin da wasu yan bindiga daɗi suka kai FGC a jihar Kebbi, rundunar yan sanda ta bayyana cewa har yanzun ba ta gano yawan ɗaliban da aka sace ba.
Ahmed Musa wanda shine kyaftin din kungiyar kwallon kafa ta kasa, Super Eagles ya wallafa wani gajeren bidiyonsa a garejinsa dake jihar Kano inda yake godiya.
Labarai
Samu kari