An yada wasu bayanai masu cewa dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC a zaben 2027, Peter Obi, ya ce Yarbawa musulmai ba sa yin musulunci na gaskiya.
An yada wasu bayanai masu cewa dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC a zaben 2027, Peter Obi, ya ce Yarbawa musulmai ba sa yin musulunci na gaskiya.
Sheikh Ahmad Abubakar Gumi ya shigar da mijin wata mata 'yar Maroko kotu a Kaduna bisa zarginsa da bata masa suna, kera hatimin karya da sace matar
Sheikh Sani Yahaya Jingir ya musanta zargin ƙin Kiristoci, yana mai cewa an fassara kalamansa ba daidai ba, tare da yin kira ga shugabanni su yi adalci.
A labarin nan za a ji tawagar da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta aika ya sauka a jihar Kano inda ya tuno amfanin margiya Hamza Darma da ya rasu a kwanan nan.
Gwamnatin Neja ta yi Allah-wadai da sace masu ibada a Masallacin Kpenya yayin sallar Juma’a, inda Gwamna Bago ya umarci jami’an tsaro su ceto wadanda aka sace.
Fitaccen jarumin Nollywood, Taiwo Hassan, wanda aka fi sani da Ogogo, ya rasu bayan fama da rashin lafiya, lamarin da ya jefa masana’antar cikin jimami.
Tsohon Gwamnan Cross River, Donald Duke, ya bayyana yadda jita-jitar juyin mulki ta Najeriya a 2003 ta kai ga Thabo Mbeki da kuma rikicin Obasanjo da Atiku.
Ma’aikatar Tsaro a Najeriya ta yaba da naɗin Bello Matawalle a kwamitin yaƙin neman zaɓen Tinubu na 2027, tare da bayyana ƙwarewarsa wajen tsaro da siyasa.
Donald Trump ya soki Canada kan haraji, yayin da rikicin cinikayya tsakanin Washington da Ottawa ke ƙara tsananta bayan dakatar da tattaunawar cinikayya.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban jam'iyyar APC na kasa, Nentawe Yilwatda ya kai ziyara domin ganawar sirri da Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II a jihar Kano.
Rikici ya barke tsakanin kungiyoyin Boko Haram da ISWAP a Dajin Sambisa, inda aka ruwaito kashe mayaka da kuma mika wuya da wasu ‘yan JAS suka yi.
Labarai
Samu kari