‘Yar majalisa a Amurka, Kimberly Daniels ta zargi ƙaramin ministan tsaro, Bello Matawalle da yunkurin bada cin hanci domin sauya rahoton kisan Kiristoci a Nigeria.
‘Yar majalisa a Amurka, Kimberly Daniels ta zargi ƙaramin ministan tsaro, Bello Matawalle da yunkurin bada cin hanci domin sauya rahoton kisan Kiristoci a Nigeria.
A labarin nan, za s ji cewa maharan Boko Haram sun fitar da bidiyo cike da nuna raini da rashin kunya ga gwamnatin Najeriya bayan sace mutane a Borno.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar sojin sama ta ziyarci hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, INEC yayin da ake shirin gudanar da babban zaben 2027.
Gwamna Abba Yusuf ya tsige shugaban ma’aikatan Kano, Abdullahi Musa. Ya naɗa Bilkisu Maimota a matsayin mai riƙon ƙwarya bayan komawarsa APC yau.
Ministan Tsaro, Christopher Musa, ya kira shugabannin rundunonin tsaro zuwa ganawar gaggawa a Abuja kan hare-hare kan sansanonin sojoji a Arewa maso Gabas.
A labarin nan, za a ji gwamnati ta dauki mataki yayin da farashin fetur ke tashin gwauron zabo a duniya, a yanzu Shugaba Bola Tinubu zai wadata kasa da CNG.
Kungiyar Amnesty International ta yi zargin cewa an DSS ta kama wani matashi a Kaduna ranar Juma'a kan zargin magana a kan yakin da Iran ke yi da Amurka da Isra'ila.
Gwamnatin Najeriya na kokarin dawo da 'yan kasar daga Iran da Qatar yayin da rikicin Gabas ta Tsakiya ke ci gaba da tsananta, tare da tsaro ga dukkan 'yan kasar.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Najeriya ta sanar da cewa ta fara taimakon 'yan kasarta da ke son barin Iran yayin da yakin Gabas ta Tsakiya ke gudana.
Wasu kasashen duniya sun ki karbar jakadun Najeriya da shugaba Bola Tinubu ya tura a ranar 6 ga Maris, 2026 saboda yana da kasa da shekara biyu a kan mulki.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar ICPC ta samo sabon umarnin kotu da zai ba ta damar ci gaba da binciken Nasir El-Rufa'i a tsare na kusan mako biyu.
Labarai
Samu kari