Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya nada sababbin kwamishinoni uku, masu taimaka masa 45 da mambobin hukumomi 40 domin bunkasa ayyukan gwamnatinsa.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya nada sababbin kwamishinoni uku, masu taimaka masa 45 da mambobin hukumomi 40 domin bunkasa ayyukan gwamnatinsa.
Sheikh Ahmad Abubakar Gumi ya shigar da mijin wata mata 'yar Maroko kotu a Kaduna bisa zarginsa da bata masa suna, kera hatimin karya da sace matar
Imam Muhammad Nasir Musa Gwani, shugaban JIBWIS Makurdi a Benue, ya rasu, lamarin da ya jefa al’ummar Musulmi cikin jimami marar misaltuwa a jihar.
Fiye da malaman addinin Musulunci 500 daga sassan Najeriya sun bayyana goyon bayansu ga Shugaba Bola Tinubu domin sake tsayawa takarar shugaban kasa a 2027.
Babban hadimi ga Gwamnan Edo, Monday Okpebholo, kan kafafen sada zumunta, Kassy Chukwu, ya nemi afuwar Davido da al’ummar jihar kan kalaman da ya yi a baya.
Shugaban jam'yyar APC na Ijumu a Kogi, Oyewole Mayowa Solomon, ya rasu bayan ya fadi yayin taron sulhu da aka gudanar a hedikwatar karamar hukumar.
Masarautar Kano ta sanya gwajin ƙwayoyi a matsayin sharadi ga masu neman hawa kujerar sarauta, yayin da NDLEA ta buƙaci al’umma su taimaka wajen yaƙi da shaye-shaye.
Mutane huɗu yan gida ɗaya da karensu sun mutu bayan cin amala a Kogi. Gwamnati ta umarci Ma’aikatar Lafiya da ta binciki yiwuwar samun guba a abincin.
Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya yi jimamin rasuwar fitaccen ɗan siyasar Kano, Alhaji Hamza Usman Darma, yana mai bayyana shi a matsayin mutum mai gaskiya da amana.
A labarin nan za a ji cewa rundunar sojin Najeriya ta samu nasarori a jihohi daban-daban na Najeriya inda aka kama wasu yan ta'adda, yan ISWAP sun mika wuya.
Dan majalisar Amurka Chris Smith ya zargi gwamnatin Najeriya da gazawa wajen kare 'yan kasa bayan sabbin hare-haren da suka kashe mutane a Plateau.
Labarai
Samu kari