Gwamnatin jihar Katsina ta sanar da rasuwar tsohon Manjo Janar, Fabe Abubukar, wanda yan bindiga suka yi garkuwa da shi tare da matarsa kwanakin baya.
Gwamnatin jihar Katsina ta sanar da rasuwar tsohon Manjo Janar, Fabe Abubukar, wanda yan bindiga suka yi garkuwa da shi tare da matarsa kwanakin baya.
Kotun tarayya da ke Abuja ta yi umarni da a kama tsohon ministan kimiyya da fasaha, Uche Nnaji bayan karar da hukumar ICPC ta shigar game da shi.
Gwamnan Ebonyi, David Umahi, ya yi iƙirarin cewa, akwai sauran takwarorinsa na jam'iyyar PDP da zasu biyo shi zuwa APC a cikin wasu 'yan watanni masu zuwa.
Wasu iyalai sun bakunci lahira bayan cin tuwon dawa, lamarin, da ya jefa mai gidan cikin damuwa. Mahaifinsu ya ce lamarin ya zo masa kamar wasan kwaikwayo.
A kalla mutum bakwai aka kashe yayin da aka sace wasu goma a mabanbantan hare-hare da 'yan bindiga suka kai kananan hukumomin Chikun , Kajuru da Giwa a Kaduna.
Mayakan ISWAP wadada ba a san yawansu ba sun sheka lahira bayan arangamar da suka yi da dakarun 'yan sandan hadin guiwa a babbar hanyar Maiduguri zuwa Damaturu.
Hukumar yan sandan jihar Legas ta yi watsi da rahotannin cewa jami'ai hukumar suka harbe yar budurwar da ta mutu a filin zanga-zangan maus rajin kafa kasar Yar.
Shugaban ma'aikatan shugaban kasa, Ibrahim Gambari ya bayyana kansa a matsayin wakilin Shugaba Muhammadu Buhari inda shima Osinbajo ya gabatar da kansa a haka.
Gwamnatin jihar Borno na shirin sake gina garin Malam-Fatori wanda jama'ar garin suka bar shi wurin shekaru bakwai da suka gabata bayan harin 'yan ta'adda.
An tattaro cewa jami'an 'yan sanda a jihar Kaduna sun hana masu zanga-zangar neman a saki shugabansu, Sheikh Zakzaky aiwatar da nufinsu bayan sun tarwatsa su.
Gwamnan Jihar Kaduna Nasir el-Rufai, ya bayyana cewa aikin shugabancin kasa ga mai shekara 62 wahala ce kawai. Ya fadi hakan yayin da yake amsa tambayar cewa.
Labarai
Samu kari