Rahotanni sun ce akalla sojoji 2 sun rasa rayukansu a hanyar zuwa kai dauki yayin da bam da tarwatse da motarsu a yankin karamar hukumar Isa ta jihar Sakkwato.
Rahotanni sun ce akalla sojoji 2 sun rasa rayukansu a hanyar zuwa kai dauki yayin da bam da tarwatse da motarsu a yankin karamar hukumar Isa ta jihar Sakkwato.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Yayin da ake tsammanin ɓarkewar annobar korona a karo na uku, hukumar jami'ar Lagos, ta umarci ɗalibai su fice daga ɗakin kwanan su cikin gaggawa saboda COVID19
'Yan sanda sun kame wani mutum da ya ce sunansa Sarkin Hauka a jihar Legas a yayin da suke sintirin dare. Ya ce babu laifin da yayi aka kama shi haka kawai.
Watakila Muhammadu Buhari zai sake aikawa Majalisa sunan Mrs. Lauretta Onnochie da su ka ki amincewa a ba ta mukami. Ana zargin cewa rikakkiyar ‘yar APC ce.
Wani mai ikirarin Fasto ne shi mai suna Omosebi Fred, ya gurfana a gaban kotu kan zargin karkatar da kudin cocin har na naira miliyan 15 da rabi, EFCC ta gurfa.
Wata baiwar Allah yar Najeriya ta shige daga ciki yayin da ta auri masoyinta wanda ya kasance Bature. Kyawawan hotuna daga bikin aurensu ya haifar da cece-kuce.
Majalisar dokoki a Najeriya ta karbi rahoton kwamitin kan Al'amuran Zabe game da kudurin gyara dokar zabe a Najeriya. Ana cece-kuce a baya bisa jinkirin akansa.
An kuma: Shugaba Buhari ya sake karya dokar Korona, domin kuwa ya cire takunkumin fuskarsa a bainar jama'a. Daga bullar Korona, an ga shugaban ya karya dokarta.
Shugaba Muhammadu Buhari ya rantsar da sabbin sakatarorin dindindin a ma'aikatun gwamnati da ke fadin tarayya kamar yadda Daily Trust ta ruwaito. Sakatarorin su
Majalisar jihar Kano ta dakatar da bincikar Barista Muhuyi Magaji Rimin Gado, dakataccen shugaban hukumar karbar korafi da yaki da rashawa na jihar Kano, PCACC.
Labarai
Samu kari