Iyalan Malam Nasir El-Rufa'i sun ce hukumar ICPC ta hana mahaifinsu ganin likita duk da bukatar hakan tare da hana matatar shi mika masa abincin dare.
Iyalan Malam Nasir El-Rufa'i sun ce hukumar ICPC ta hana mahaifinsu ganin likita duk da bukatar hakan tare da hana matatar shi mika masa abincin dare.
Ministan harkokin ma'adanai na Najeriya, Dele Alake ya bayyana cewa an kama daruruwan yan kasashen waje bisa zargin hakar ma'adanai ba bisa ka'ida ba.
Mutanen Zaria, sun dauki mataki kan magance matsalar 'yan bindiga a yankinsu. Rahoto, ya bayyana yadda jama'ar gari suka yi sallolin Al-Qunuti da addu'o'i.
A ƙoƙarin gwamnati na inganta ɓangaren lafiya da fasahar zamani, shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya amince da gina sabbin jami'o'i guda biyar a faɗin Najeriya.
Mun ji cewa Jami’in NDLEA mai hana safarar kwayoyi ya hada-kai da wasu, suna saida ‘Cocaine’. Daga cikin wadanda aka yi ram da su har da wani ma’aikacin NDLEA.
A cikin kwanakin nan ne wani dillalin motoci a Instagram mai suna Unique Motors, yayi kira ga tsohon sanatan tare da yin ikirarin cewa yana bin shi wasu kudi.
Hukumar yan sandan farar hula, SSS, ta sako mawakin addinin musulunci, Ahmad Abdul, da aka kama saboda sakii waka mai dauke da batanci ga Annabi Muhd (SAW).
Bayan dawowar gwamnan jihar Neja daga tafiyar da yayi zuwa waje, Gwamna Abubakar Sani Bello, ya bayyana cewa mafi yawancin yan bindiga ba yan Najeriya ba ne.
Idan aka biyo mu, za a ji Jami’an tsaro sun aika babban Kwamandan Sojojin Boko Haram barazahu. Sojojin a sun kashe wani Janar din ‘Yan ta’adda, Modu Kanemi.
Gwamna abubakar Sani Belle na jihar Neja ya samu ganawa da iyayen dalibai 136 na makarantar Islamiyya ta Salihu Tanko dake Tegina, wadanda aka sace a watan da.
Duk da ƙoƙarin da sojoji ke yi na kuɓutar da dalibai da malamai waɗanda aka sace a FGC Birnin Yawuri, ɓarayin sun turo wasu hotuna dake nuna halin da suke ciki.
Labarai
Samu kari