Kotun koli ta kasar Amurka ta soke umarnin Shugaba Donald Trump da ke ƙoƙarin takaita bai wa jariran da aka haifa a ƙasar zama 'yan ƙasa kai tsaye.
Kotun koli ta kasar Amurka ta soke umarnin Shugaba Donald Trump da ke ƙoƙarin takaita bai wa jariran da aka haifa a ƙasar zama 'yan ƙasa kai tsaye.
Bayan shekaru 50, gwamnatin tarayya ta yi wasu gyare-gyare a tsarin NYSC. Sabon tsarin ya zo da rage karfin sojoji, kokarin koyar da sana'o'in zamani da kyau.
Gwamnatin Jihar Adamawa ta bakin Atoni Janar na jihar ta bayyana wa babban kotun tarayya da ke zamanta a Abuja cewa Atiku Abubakar dan Nigeria ne don haka ya ca
Wasu masu garkuwa da mutane da ba a san ko su wanene ba sun sace dakarun sojojin ruwan Nigeria su bakwai da suka tashi daga jihar Kaduna za su tafi Kwalejin Soj
Majalisar jihar Zamfara ta nemi mataimakin gwamnan jihar da ya gaggauta bayyana a gabanta domin amsa wasu tambayoyi da suke dashi akansa kan wani taro a jihar.
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya bayyana rashin gamsuwarsa da mulkin jam'iyyar All Progressives Congress (APC) inda yace Allah ya kiyaye ya koma.
Sojoji a jihar Imo sun garkame wasu kasuwanni saboda nuna goyon baya ga shugabankungiyar aware ta IPOB a ranar da aka sanya don sauraran shari'ar da ake akansa.
Kungiyar Yarbawa ta Afenifere ta ce ba bu aibu tattare da tserewar da Sunday Adeyemo, da aka fi sani da Sunday Igboho ya yi, a kokarinsa na tsira da ransa da l
IGP na 'yan sanda ya tura wasu manyan jami'ai a matsayin mataimakan sufeto-janar na rundunar 'yan sanda zuwa wasu sassan Najeriya. Wannan na zuwa ne bayan nadi.
Wani shahararren manomi mai suna Saminu Barjanga dake kauyen Barjanga a karamar hukumar Gasssol dake jihar Taraba ya halaka bayan wasu sun je har gonarsa sun.
Gwamnatin Aminu Bello Masari na jihar Katsina ta amince da daukaka garin Dumurkul, kauyen Shugaba Muhammadu Buhari ta Dumurkul zuwa gudunma a masarautar Daura.
Labarai
Samu kari