Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada belin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore. Alkalin kotun ya gindaya masa sharudda.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada belin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore. Alkalin kotun ya gindaya masa sharudda.
Bayan shekaru 50, gwamnatin tarayya ta yi wasu gyare-gyare a tsarin NYSC. Sabon tsarin ya zo da rage karfin sojoji, kokarin koyar da sana'o'in zamani da kyau.
Jami'an Hukumar tsaro ta NSCDC sunyi nasarar kama wani hatsabibin dan bindiga, Bello Galadima yayinda ya tafi gidan karuwai a unguwar Aliyu Jodi a birnin Sokoto
Gwamnatin Jihar Bauchi ta ce ta fara wani aikin kidaya na mako daya domin sanin adadin karuwai da ke zaune a jihar, a cewar kwamishinan Hisbah, Aminu Balarabe.
Mai Martaba Sarkin Kontagora, Alhaji Sa'idu Namaska ya roki yan bindiga su dena hare-hare su kyalle manoma su koma gonakinsu don kaucewa yunwa da karancin abinc
Rahotanni sun tabbata cewa, kotu ta wanke malamin mazhabar shi'an nan, Malam Zakzaky, daga zargin da ake masa tare da matarsa Zeenatu a yau a jihar Kaduna.
Rahotannin sirri sun bayyana yadda 'yan ta'adda daga Zamfara suke kaura zuwa jihar Borno domin halartar shirin horarwa daga 'yan ta'addan ISWAP/Boko Haram.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Laraba, 28 ga watan Yuli ya jagoranci taron dabarun a London tare da ministan harkokin kasashen waje, Geoffrey Onyeama.
Wani bidiyo wanda yayi ta yawo a kafar sada zumunta ta Instagram na ango yana latsa na’urar mai kwakwalwa wurin shagalin bikinsa ya janyo cece-kuce a Instagram.
Femi Adesina, Hadimin Shugaba Muhammadu Buhari, ya ce mai gidansa ya fi son zuwa Birtaniya a duba lafiyarsa ne don likitocin Nigeria ba su da bayansa na lafiya.
Dan takarar jam'iyyar All Progressive Chairmanship Congress (APC) na karamar hukumar Kachia na jihar Kaduna, Alamkah Dominic Usman wanda aka fi sani Cashman ya.
Labarai
Samu kari