Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada belin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore. Alkalin kotun ya gindaya masa sharudda.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada belin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore. Alkalin kotun ya gindaya masa sharudda.
Bayan shekaru 50, gwamnatin tarayya ta yi wasu gyare-gyare a tsarin NYSC. Sabon tsarin ya zo da rage karfin sojoji, kokarin koyar da sana'o'in zamani da kyau.
Rundunar 'yan sanda a jihar Imo sun yi nasarar kame wani mutum dauke da manyan abubuwan aikata laifi, kuma binciken kwakwaf da bayanan sirri sun tabbarar bokane
Shahrarren mai damfarar yanar gizo, Abbas Ramoni, wanda akafi sani da Huspuppi, ya bayyana cewa hazikin dan sanda, DCP Abba Kyari, na cikin wadanda ya baiwa.
Majalisar Dattawa ta bankado yadda Ofishin Akanta-Janar na Tarayya ya cire biliyan N665.8 ba bisa ka’ida ba daga Asusun Bunkasa Albarkatun Kasa da Zama Lafiya.
Farashin Naira ya sake sauka 523/$ a kasuwar bayan fagge ranar Laraba, karo na biyu bayan bankin CBN ta sanar da daina baiwa yan kasuwar canji Dalar Amurka.
Rundunar yan sanda reshen jihar Imo, ta bayyana cewa jami'anta sun yi ram da wani da ake zargin ɗan kungiyar awaren IPOB ne, jami'an sun kwato makamai a wurinsa
Hukumar ayyukan ruwan Najeriya (NIHSA) ta yi hasashen cewa tsakanin watan Agusta da farkon Oktoba, za'ayi mumunan ambaliyan ruwan sama a jihohi da dama a Najer.
Tsohon gwamnan jihar Nasarawa, ya bayyana dalilin da ya kai shi ofishin hukumar EFCC, yana mai karyata jita-jitan cewa, hukumar ta kame shi da da matarsa jiya.
Ana hasashen mumunan ambaliyar ruwan sama a jihohin Najeriya akalla 28 a bana, sabon rahoton hasashen ambaliya AFO ya nuna. Ana fitar da wannan rahoto ne a kowa
Miyagun 'yan bindiga sun sako babban basaraken jihar Kaduna, Danladi Gyet Maude, wanda aka sace a jihar Nasarawa a ranar Litinin da ta gabata, Daily Trust tace.
Labarai
Samu kari