Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
An samu rahoton cewa mutane da ke aiki da Sunday Igboho domin farautar 'yan bindiga sun hadu da fushin 'yan bindiga. An yi wa mutanen Igboho jina-jina.
A yau ne aka gudanar da bikin Luncheon na auren Yusuf Buhari da amaryarsa Zahra Bayero. An samu halartar manyan mutane ciki har da jiga-jigan 'yan siyasan Najer
Kungiyar fulani miyetti Allah reshen jihar Taraba ta fara cika alkawarin da ta ɗauka, inda ta mika wasu mutum 11 masu garkuwa hannun kwamishinan yan sanda.
Wani malami ya yi kira ga Gwamnatin Tarayya da Gwamnoni su gyara hanyar Magama-Saminka. Za a iya bin hanyar maimakon ratsawa ta garin Jos inda ake kashe mutane
Jami'an NDLEA sun kama wani da ake zargin dillalin miyagun kwayoyi ne da ya yi yunkurin fitar da hodar ibliss wato koken da ganyen wiwi mai nauyin 69.65kg.
Katsina - Gwamna Aminu Bello Masari na jihar Katsina yace ba shi ne gwamnan farko da ya fara fadin cewa mutane su nemi makamai su kare kansu daga yan bindiga ba
Gwamnan jihar Filato, Simon Lalong, ya tura tawaga zuwa jihar Ondo domin yin ta'aziyya da kuma neman yafiyar mutanen jihat game da kisan gillan da aka yi a Jos
Kaduna - Matsalar tsaro a jihar Kaduna musamman a kudancin jihar na kara tsananta, inda wasu mutane ɗauke da makamai suka hallaka akalla mutum 14 a sabon hari.
Jim kadan bayan rasuwar mahaifinsa, gwamnan jihar Ogun ya gaggauta sauya mahaifinsa, inda ya ce shi yanzu da ne ga Obasanjo tsohon shugaban kasar Najeriya.
Rundunar 'yan sanda ta yi nasarar cafke wata budurwa da ke aiki tare da IPOB wajen dagula lamarin tsaro ta hanyar kone-konen yankin kudu maso gabashin Najeriya.
Labarai
Samu kari