Rahotanni sun nuna cewa rundunar 'yan sandan Najeriya karkashin Tunji Disu ta yi umarni a binciki sufeton 'yan sanda kan kashe malamar Islamiyya, Ummulkhairi.
Rahotanni sun nuna cewa rundunar 'yan sandan Najeriya karkashin Tunji Disu ta yi umarni a binciki sufeton 'yan sanda kan kashe malamar Islamiyya, Ummulkhairi.
Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
'Kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) reshen Jihar Gombe ta kira ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Dr Isa Ali Pantami da danta, kuma tana alfahari da
Wasu da ake zargin mambobin haramtaciyar kungiyar masu neman kafa kasar Biafara, IPOB, sun tare wata motar burodi a Enugu sun sace burodin sannan suka bankawa m
Ministan harkokin 'yan sanda ya bayyana cewa, gwamnatin Buhari za ta ci gaba da yafewa 'yan bindiga matukar suka mika wuya, sannan ta tura su cikin al'umma.
Wani daga cikin kwamandojin 'yan kungiyar Boko Haram ya bayyana dalilin da yasa ya bar kungiyar ta'addancin, inda yace shugabannin kungiyar tasu matsorata ne.
Sifeta janar na ‘yan sanda, Usman Baba ya amince da nadin DSP Josephine Adeh a matsayin jami’ar hulda da jama’an rundunar ‘yan sanda na babban birnin tarayya.
Hukumar kula da gidajen gyaran hali, NCoS ta samu nasarar kamo mutane 114 cikin su 240 da suka tsere daga gidan gyaran halin Kabba a ranar 12 ga watan Satumba.
Hukumar ta DSS ta kuma umarci Hukumar Tsaro ta NSCDC da ta tsaurara matakan tsaro a yankunan da aka ambata da tare da kasancewa a cikin shirin ko ta kwana.
A ranar Talata 'yan bindiga sun harbe wani shugaban cocin Anglika mai suna Emeka Merenu, dan asalin kauyen Amorji Agbomiri da ke karamar hukumar Nkwerre a Imo.
Antoni Janar na Gwamnatin jihar Rivers ya garzaya kotun kolin Najeriya domin bukatar ayi watsi da hukuncin kotun daukaka kara da ta dakatar da ita daga fara.
Labarai
Samu kari