Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Rundunar yan sandan Najeriya ta bayyana cewa yan bijilanti ne a bidiyon da ake yadawa na wasu mutane na wucewa kusa da jami'an a kan babura a jihar Katsina.
Jirgin saman sojoji wanda ya ratsa dajin Rugu a Katsina ya tsorata wasu ‘yan bindiga wanda ya yi sanadiyyar tsirar mutane 20 daga cikin wadanda suka yi garkuwa.
Akalla karin daliban makarantar Bethel Baptist College dake jihar Kaduna guda goma sun samu yanci daga hannun tsagerun yan bindigan da suka sacesu ranar 5 ga.
Rundunar ‘yan sandan jihar Nasarawa ta cafke wani matashi mai suna Timothy Emmanuel dan shekara 28, daga jihar Filato, inda yake wa rundunar soji sojan gona.
Cigaba da waiwaye kan abubuwan da tsohon ministan Sufurin jirgin sama, Femi Fani-Kayode yayi, an gano lokacin da yace mahaifiyar Kakarsa Fulani ce daga Sokoto.
Hukumar yan sanda a jihar Yobe ta damke wata matar aure yar shekaru 22, Khajida Yakubu, kan laifin kashe 'yayan kishiyarta uku da guba. Wannan abu ya faru.
Rundunar 'yan sandan jihar Sokoto a ranar Asabar ta tabbatar da halakar rai 1 tare da sac wasu mutane masu yawa sakamakon farmakin da wasu miyagun 'yan bindiga.
Babban alkalin kotun daukaka kara na jihar Kano, mai shari'a Hussein Mukhtar, ya rasu yayin da yake shekaru 67 a ranar Asabar bayan gajeriyar rashin lafiya.
A watan Yuli an kwantar da tsohon gwamnan jihar Legas, Asiwaju Bola Tinubu, a wani asibitin waje, inda aka yi masa aikin Tiyata a gwiwa. Da farko mai magana da
Akalla Yarimomi 45 kawo yanzu sun bayyana niyyar na ahwa karagar mulkin Sarkin Sudan na Kontagora. Wannan ya biyo bayan rasuwar Sarkin Kontagora, Alhaji Said.
Labarai
Samu kari