Mutane wasu kauyuka 26 a jihar Sokoto sun bayyana cewa 'yan bindiga sun hana su noma har sai sun bia harajin da aka kakaba masu a damunar bana ta 2026.
Mutane wasu kauyuka 26 a jihar Sokoto sun bayyana cewa 'yan bindiga sun hana su noma har sai sun bia harajin da aka kakaba masu a damunar bana ta 2026.
Wani jami'i matatar Dangote ya sanar da cewa yana fatan farashin man fetur zai sauko a Najeriya bayan cimma yarjejeniyar Amurka da Iran da bude Hormuz.
‘Yan fashin daj sun afka Gangara, wani kauye dake karamar hukumar Sabon Birni da ke jihar Sokoto a ranar Talata, sun je kai wa sojoji farmaki. ‘Yan bindiga sun
Wani daga cikin tsoffin shugabannin IPOB ya tono batu, ya ce 'yan IPOB ne suka kashe mijin tsohuwar minista Dora Akunyili. Ya bayyana cewa, su ne suke kashe-kas
Gwaman jihar Yobe ya karbi wasu jiga-jigan siyasar jihar Anambra daga jam'iyyun APGA da PDP zuwa jam'iyya mai ci ta APC. Sun samu tarbar manyan gwamnonin APC.
A jihar Kwara, san samu karancin nama sakamakon samun karancin shanu da ya addabi jihar. An samu rahoton cewa, saniyar N100,000 a yanzu ta koma har N250,000.
Gwamna Nyesom Wike ya ce ya kamata gwamnoni su daina dogaro da kudade daga asusun tarayya, lura da cewa ya kamata su iya yin amfani da albarkatun da ake da su.
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Attahiru Bafarawa, ya koka ga shugaban ƙasa Buhari da gwamnan Zamfara kan halin da yan Najeriya ke ciki a arewa musamman a Zamfara.
Gwamna Babagana Umara Zulun ba jihar Borno a ranar Laraba ya zargi daukan jami'an tsaro da hukumomin tsaron Najeriya ke yi aiki da sama siyasa a cikin lamarin.
Rundunar yan sanda reshen jihar Nasara sun bazama cikin jeji bayan sace tsohon ministan Abuja, Solomon Ewuga, a kan hanyarsa ta zuwa Abuja ranar Talata da dare.
Kimanin mutane 30 ne ƴan bindiga suka kashe a ƙauyen Kachiwe, Sarkin Pawa da ke ƙaramar hukumar Munya da ke Jihar Niger. SaharaReporters ta ruwaito cewa ƴan bin
Labarai
Samu kari