Gwamnatin tarayya ta shigar da tuhume-tuhume 16 na safarar kudi kan tsohon Ministan Shari’a a Najeriya, Abubakar Malami, bisa zargin boye kudaden haram.
Gwamnatin tarayya ta shigar da tuhume-tuhume 16 na safarar kudi kan tsohon Ministan Shari’a a Najeriya, Abubakar Malami, bisa zargin boye kudaden haram.
A labarin nan, za a ji tsohon gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya shawarci rundunar yan sanda da ta janye yan sandan da ke tsaron Aminu Ado Bayero.
Hukumar fansho ta ce tsofaffin Ma’aikata za su yi murmushi, za a biya su kudinsu. PenCom ta ce karin albashi da aka yi zai yi tasiri a fanshon da za a biya.
A ranar Laraba da ta gabata ne sufetan yan sanda na ƙasa, Usman Alƙali Baba, ya bayyana gaban kwamitin kula da aikin hukumar yan sanda na majalisar wakilai.
Rahoto ya bayyana cewa, an yi awon gaba da matar Sunday Igboho mai fafutukar kafa kasar Yarbawa kwanaki kadan bayan kame shugaban kungiyar IPOB Nnamdi Kanu.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana matsayinsa cewa, duk da irin aikin da ya yi babu wanda ya taba zargin cewa shi dan rashawa ne ko mai karbar cin hanci.
Bisa ga dukkan alamu fatan da shugaban kungiyar IPOB, nanamdi Kanu ke yi na cewa kasar Birtaniya za ta ceto shi daga gwamnatin Nigeria abu ne mai kaman wuya
'Yan bindiga sunyi awon gaba da ma'aikata shida na wani kamfanin kera tangaran da ke Itobe a Jihar Kogi kamar yadda The Cable ta ruwaito. William Aya, mai maga
Bayan dogon lokaci da sace ɗalibai a makarantar islamiyya dake garin Tegina, jihar Neja, gwamnatin jihar tace tana sane da wurin da yan bindigan ke tsare dasu.
Jihohin Najeriya 36 da birnin tarayya FCT Abuja na cikin matsanancin basussuka na gida da na waje yayinda tattalin arzikin Najeriya ke cigaba da durkushewa.
Tashin hankali ya fada kauyen Jangeme dake karamar hukumar Gusau ta jihar Zamfara lokacin da wasu 'yan gida daya suka sheka lahira bayan cin guba da suka yi.
Labarai
Samu kari