Ma'aikatar ilimi ta kasa ta yi magana kan rade-radin cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta rusa hukumar NBAIS da ke amfanar da ɗalibai Musulmi a Najeriya.
Ma'aikatar ilimi ta kasa ta yi magana kan rade-radin cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta rusa hukumar NBAIS da ke amfanar da ɗalibai Musulmi a Najeriya.
Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta ci tarar ADC da sakatarenta na kasa, Rauf Aregbesola, N1m bayan ta yi watsi da bukatar cire mai shari’a daga karar da ake yi.
Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta cafke wani jagoran ‘yan bindiga wanda da kan shi ya bayyana yadda ya halaka kuma ya yi garkuwa da mutane da dama kamar yad
Rundunar 'yan sanda sun cafke wasu 'yan ta'adda ake zargin 'yan bindiga ne. Wasu daga cikin su sun amsa laifukansu, kuma an yi bincike mai zurfi kan lamarin.
Fitaccen malamin addinin Islama mazaunin jihar Kaduna, Sheikh Ahmad Gumi, ya ce jini mai matukar yawa ne ke kwaranya a Najeriya kuma an kasa tsayar da shi.
A yau aka kammala shari’a da wani da ya damfari Bayin Allah da sunan Femi Adesina. Hukumar EFCC tayi nasarar jefa Jamiu Isiaka na tsawon shekaru 28 a kurkuku.
Karamin Ministan ilimin Najeriya Emeka Nwajuiba, ya bayyana cewa za'a fara biyan Malaman Makarantu sabon albashin da Shugaba Buhari ya musu alkawari daga Junair
Sheikh Ibraheem El-Zakzaky, Shugaban kungiyar musulunci ta IMN, yace matsawar za a bai wa ‘yan Najeriya zabi, da dama za su gwammaci mulki bisa shari’ar musulun
Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai yi jawabi a ranar da Najeriya ta ke cika 61 da ‘yanci. Muhammadu Buhari zai yi wa mutanen kasa jawabi tun karfe 7:00 na safe.
Sheikh Ahmad Gumi, Malamin addinin musulunci mazaunin Kaduna, ya ce yan bindiga da ke adabar kasar nan suna kaunar wadanda ke girmama su tare da fahimtar halin
A 2019 gidauniyar Kwankwasiyya ta tura wasu karatu a UAE, Sudan da IndiyaKwankwaso: Wadanda Kwankwasiyya ta tura karatun digirgir sun samu aiki a kasar Indiya.
Labarai
Samu kari