Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nemi majalisar dattawan Najeriya ta amince ya sake karbo rancen Dala miliyan 516.3 domin aikin gina titin Sakkawato zuwa Badagry
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nemi majalisar dattawan Najeriya ta amince ya sake karbo rancen Dala miliyan 516.3 domin aikin gina titin Sakkawato zuwa Badagry
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
A labarin nan, za a ji cewa wasu ƴan ta'adda su shida sun shiga Kibiya, inda su ga dauke Sakataren mulki na karamar hukumar kan idon iyalansa da Sallah.
Masu amfani da kafafen sada zumunta na cigaba da nuna shakku kan cewa Benjamin Netanyahu na raye a duniya. An fara rade-radin cewa ya mutu a harin Iran.
Sarkin Kano na 15, Amnu Ado Bayero, ya jagoranci Sallar Idi bayan kammala azumin watan Ramadan. Sarki Aminu Ado Bayero ya yi muhimmin kira ga shugabanni.
Malamin addinin Musulunci, Farfesa Mansur Ibrahim Sokoto ya caccaki masu tallan tikitin Muslim Muslim ga Bola Tinubu. Ya ce Tinubu bai damu da Musulmi ba.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf, ta ba da tallafin kudade ga iyalan mafarautan da aka yi wa kisan gilla a Uromi ta jihar Edo.
Najeriya ta nuna cewa za ta ba da gudunmuwa wajen rage matsalolin man fetur da makamshi kan toshe Hormuz da Iran ta yi a yaki da Amurka/Isra'ila.
Yayin da farashin gangar danyen mai ke ci gaba da tashi a kasuwannin duniya, matatar Dangote a Najeriya ta sanar da karin kudin litar fetur da N70.
Mutuwa ta ratsa iyalan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai a ranar Sallah. An bayyana marigayiyar a matsayin mace mai matukar jajircewa.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya jagoranci sallar Idi a Kofar Mata, inda Aminu Ado Bayero ya gudanar da idi a Kofar Nasarawa da ke jihar Kano.
Labarai
Samu kari