Kashim Shettima ya tashi daga Abuja zuwa Indiya domin wakiltar Tinubu a taron BRICS na 18, inda Nigeria za ta nemi ƙarfafa kasuwanci da zuba jari.
Kashim Shettima ya tashi daga Abuja zuwa Indiya domin wakiltar Tinubu a taron BRICS na 18, inda Nigeria za ta nemi ƙarfafa kasuwanci da zuba jari.
Sheikh Ahmad Abubakar Gumi ya shigar da mijin wata mata 'yar Maroko kotu a Kaduna bisa zarginsa da bata masa suna, kera hatimin karya da sace matar
A labarin nan za a ji cewa jam'iyyar ADC ta gargadi malaman da suka bayyana goyon baya da sake zaben Tinubu cewa ra'ayinsu daban, na yan Najeriya daban.
Matatar Aliko Dangote da ke Legas ta kara farashin litar man fetur zuwa N1,200 kan kowace lita duk da faduwar farashin danyen mai a kasuwannin duniya.
Alkalin Kotun Ƙoli, Mai Shari’a Umaru Atu Kalgo, ya rasu yana da shekaru 89 bayan doguwar jinya, inda aka binne shi a Sokoto bisa tsarin Musulunci
Dan takarar ADC, Atiku Abubakar ya jaddada cewa zai mayar da tallafin man fetur idan ya zama shugaban Najeriya a 2027, tare da bayyana yadda tsarin zai kasance.
An samu labari Shugaban Fityanul-Islam ya ce za su saka wa Gwamna Uba Sani da ƙuri’a saboda yadda ya tallafa wa addini da kuma inganta zaman lafiya a Kaduna.
Rundunar yan sandan jihar Kano ta tabbatar da kama wani mutumi da ake zargi ya bude wa mahalarta taron biki wuta, inda aka tabbatat da mutuwar mutum daya.
Shugaban Kuje a Abuja, Samuel Danjuma Shekwolo ya buƙaci mazauna yankin da ba sa APC da su fice, lamarin da ya haifar da damuwa game da hakkoƙin bil'adama.
Matawalle Political Movement ta taya Musulman Zamfara da Najeriya murnar Mauludi, tare da kira ga Musulmi su yi koyi da koyarwar Annabi Muhammad.
A labarin nan za a ji cewa Majalisar dokokin jihar Kano ta bayyana damuwa bayan cutar mashako ta yi sanadin rasuwar yara akalla 50 a karamar hukumar 1.
Labarai
Samu kari