Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya roki kamfanin sadarwa su aamar da intanet mai karfi a makarantu da sauran cibiyoyin ilimi a fadin kasar nan.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya roki kamfanin sadarwa su aamar da intanet mai karfi a makarantu da sauran cibiyoyin ilimi a fadin kasar nan.
Gwamnan Oyo, Seyi Makinde, ya jawo ce-ce-ku-ce bayan kaucewa sumbatar matarsa a taron jama’a, lamarin da ya canza tunani kan soyayya a bainar jama'a.
Mai magana da yawun kungiyar Kwankwasiyya, Mansur Kurugu, ya yi magana batun rashin lafiyar Rabiu Musa Kwankwaso. Ya ce ya yi tafiya zuwa kasar waje.
Gwamnan Jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, ya gana da Shugaba Bola Ahmed Tinubu a Aso Rock bayan mummunan harin ‘yan ta’adda a Kaiama da ke jihar.
Masu ibada da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su a jihar Kaduna sun shaki iskar 'yanci. Sun bayyana halin da suka shiga yayin da suke tsare a hannun tsagerun.
Kotu ta yanke wa tsohon MD na BANKIN NEXIM, Roberts Orya, hukuncin shekara 490 a gidan yari kan damfarar N2.4bn. EFCC ta bayyana cewa ta yi nasara a shari'ar.
Hukumar kula da fanshon 'yan sanda ta sanar da cewa wasu jami'ai za su zajiye aikinsu a cikin shekarar 2026. Ta bukaci su gyara takardunsu yadda ya dace.
Majalisar dattawan Najeriya ta yi zama na musamman domin girmama marigayin Sanatan Enugu ta Arewa, Okechukwu Ezea wanda ya mutu a watan Nuwamba, 2025.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a karkashin inuwar jam'iyyar NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso, ya nuna alhinininsa kan harin ta'addancin da aka kai a jihar Kwara.
Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya gargadi jagoran Iran Ayatollah Ali Khamenei yayin da rikicin kasashen biyu ke kara tsananta a kwanakin nan.
Labarai
Samu kari