An yada wasu bayanai masu cewa dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC a zaben 2027, Peter Obi, ya ce Yarbawa musulmai ba sa yin musulunci na gaskiya.
An yada wasu bayanai masu cewa dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC a zaben 2027, Peter Obi, ya ce Yarbawa musulmai ba sa yin musulunci na gaskiya.
Sheikh Ahmad Abubakar Gumi ya shigar da mijin wata mata 'yar Maroko kotu a Kaduna bisa zarginsa da bata masa suna, kera hatimin karya da sace matar
Tsohon mataimakin shugaban ADC na Arewa maso Yamma, Jafar Ibrahim Sani, ya yi kira ga dattawan Arewa su tabbatar da adalci da bin doka kan Nasir El-Rufai.
Tsohon kwamishinan INEC, Lai Olurode, ya yi hasashen gagarumar nasarar Tinubu a 2027, yana danganta hakan da tsaro, ababen more rayuwa da manufofinsa.
Gwamnatin Amurka ta sanar da rufe ofisohinta a Najeriya da wasu kasashe. Za su rufe ofisoshin Amurka da ke Legas da Abuja da wasu kasashen duniya.
Hukumar NFIU ta toni asirin yadda 'yan ta'adda ke yin amfani da asusun banki na matattun mutane, mata, da kafofin tara tallafi na intanet wajen tura kudi.
Matar tsohon Kwamishinan Ilimi na Niger da ’ya’yanta uku sun mutu a hatsarin mota, yayin da ’yarta daya ta tsira da munanan raunuka da ake fargabar rayuwarta.
A labarin nan za a ji yadda bincike ya gano cewa ana kai wa maza yaran da ba na su ba a Najeriya inda adadin ya kai kashi 23 a cikin 100 na yaran kasar.
A labarin nan, za a ji yadda jama'a suka rika gano gawarwakin yan uwa da makusantansu da yan bindiga suka hallaka a sassan jihar Neja a hare-haren da suka kai.
Cutar ido mai saurin yaɗuwa da ake kira “Apollo” ta bulla a Jihar Bauchi, inda Kakakin Majalisar Dokokin jihar, Abubakar Suleiman, ya ce ya kamu da ita.
A labarin nan za a ji cewa Amurka ta bayyana wasu daga cikin abubuwan da dakarun ta kae koya wa sojojin Najeriya da ke atisaye a jihar Bauchi a Arewacin kasar.
Labarai
Samu kari