Kotun Koli ta soke kakaba harajin Donald Trump, ta ce bai da hurumi ba tare da amincewar Majalisa, yana jawo sabbin muhawara kan ikon shugaban kasa.
Kotun Koli ta soke kakaba harajin Donald Trump, ta ce bai da hurumi ba tare da amincewar Majalisa, yana jawo sabbin muhawara kan ikon shugaban kasa.
A labarin nan, za a ji cewa an samu rahoton hukumar tsaron DSS ta fara shirin gayyatar wasu da ake zargi suna da masaniya a kan bacewar dan gwagwarmaya, Dadiyata.
A labarin nan, za a ji cewa bayanai sun kara fitowa a kan yarjejeniya tsakanin Najeriya da Amurka bayan zargin da aka yi na cewa ana kashe kiristoci a Najeriya.
Shugaban kungiyar 'yan ta'addan IPOB, Nnamdi Kanu ya bukaci mutane su koma fita aiki, bude kasuwanni, bankuna ranar Litinin a jihohin Kudu maso Gabas.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya gana da tawagar sojojin Amurka karkashin babban kwamandan rundunar Amurka da ke aiki a kasashen Afrika, Janar Dagvin R. Anderson.
Wasu gidajen mai a Legas-Ibadan sun rage farashin fetur zuwa ₦812. Gasar matatar Dangote da man waje ta janyo ragin farashin lita a Mowe da Ibafo a makon nan.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya nuna alhininsa bayan rasuwar mutane sama da 30 a mummunan hatsarin mota da ya faru a karamar hukumar Gezawa.
Kungiyar manoman tumatir ta kasa, TGPMAN, ta ce ba a sa ran tashin farashin tumatir a watan azumin Ramadan saboda yalwar amfanin gona bana da aka samu.
Yan Najeriya na ganin gasa mai karfi a kasuwar man fetur, yayin da farashin man ke raguwa bayan cire tallafin da shugaba Tinubu ya yi Gano sabbin sauye-sauyen yanzu.
'Yan Najeriya na fuskantar barazana duk shekara, inda ake samun adadi mai yawa na wadanda ke fama fa cizon maciji a bangarori daban-daban na kasar.
Majalisar Dattawan Najeriya ta bayyana shirya zama domin samar da mafita ga wasu matsaloli da aka ankarar da majalisar a kai game da dokar zaben 2026.
Labarai
Samu kari