Ministn ayyuka, David Umahi ya bayyana shirin gwamnatin tarayya na zama da kamfanonin siminti domin duba yiwuwar rage tsadar da yake yi a Najeriya.
Ministn ayyuka, David Umahi ya bayyana shirin gwamnatin tarayya na zama da kamfanonin siminti domin duba yiwuwar rage tsadar da yake yi a Najeriya.
Dan ta'adda, Bello Turji ya bayyana cewa a shirye yake a yi zaman lafiya da shi ko kuma yaki idan aka zabi hakan. Bello Turji ya ce bai ajiye makami ba.
'Yan Najeriya da dama sun yada wani bidiyo da ke ikirarin cewa masu amfani da lantarki a Arewacin Najeriya suna biyan kudin wuta fiye da na Kudanci.
Kungiyar Musulmin Oyo ta yi Allah-wadai da masu garkuwa da mutane da suka danganta laifuffukansu da Shari’a, tana mai cewa ba sa wakiltar Musulunci ko Musulmai.
Majalisar Dinkin Duniya ta nuna damuwa kan sace dalibai a makarantu da dama a jihohin Oyo da Borno, ta nemi a gaggauta ceto su cikin koshin lafiya.
Sarkin Argungu, mai martaba Alhaji Muhammad Samaila Mera, ya yi kira ga mutanensa da su tashi tsaye domin kare kansu daga hare-haren 'yan bindiga.
Jarumar fina-finai ta masana'antar Nollywood, Hilda Dokubo, ta soki shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan matsalar rashin da ake fama da ita a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa matatar Dangote ta kara samun karfi a Najeriya bayan an yi nasarar fara tace gangar danyen mai 700,000 bayan ta fadada aikinta.
Rahotanni sun nuna cewa farashin danyen mai ya sauka a duniya bayan Isra'ila da Lebanon sun cimma yarjejeniyar tsagaita wuta da Trump ya yi magana.
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta raba kimanin Naira biliyan 6.6 a jihar Imo karkashin shirin tallafin kudi na iyalai domin rage talauci a kasa baki daya.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-hare a jihar Sokoto. Hare-haren na 'yan bindiga sun jawo an kashe mutane da dama tare da raba su da muhallansu.
Labarai
Samu kari