Sheikh Ahmad Abubakar Gumi ya shigar da mijin wata mata 'yar Maroko kotu a Kaduna bisa zarginsa da bata masa suna, kera hatimin karya da sace matar
Sheikh Ahmad Abubakar Gumi ya shigar da mijin wata mata 'yar Maroko kotu a Kaduna bisa zarginsa da bata masa suna, kera hatimin karya da sace matar
Peter Obi ya ce zai mayar da hankali kan tsaro, rage farashin man fetur da yaƙi da cin hanci idan aka zaɓe shi shugaban Najeriya a 2027 da ke tafe.
Jam'iyyar APC mai mulki ta kalubalanci Atiku Abubakar da ya gabatar da hujjoji ko ya je kotu kan zargin cewa gwamnati ta sace tattalin arzikin Najeriya.
Dakarun rundunar sojojin Najeriya sun kai dauki bayan samun rahoton tashin bam a kan titin Gurusu zuwa Gwashi da ke karamar hukumar Bukkuyim a Zamfara.
Malaman addinin Musulunci daga Izalah da shugabannin siyasa a taron JIBWIS a Jos sun amince da sake zaben Bola Tinubu a matsayin shugaban Najeriya a 2027.
Shugaban hukumar EFCC Ola Olukoyede ya ce hukumar za ta daukaka ƙara kan hukuncin da ya hana kwace kadarori tara da ake dangantawa da Abubakar Malami.
ADC ta bukaci a kama shugaban Kuje, Danjuma Shekwolo, kan kalaman da ya yi na cewa masu kin goyon bayan APC su bar yankin. Amnesty ta gargade shi.
Sanata Ali Ndume ya bukaci Shugaba Bola AhmedbTinubu ya cire jami’an da bai ganin sun cancanta daga gwamnati, yana zargin suna jawo mata matsaloli.
An tabbatar da rasuwar babban sakataren kungiyar kwadsgo ta Najeriya, NLC, Emmanuel Ugboaja yana da shekaru 60 a duniya, ya rasu bayan doguwar jinya.
Hedikwatar Tsaron Najeriya ta karyata wani bidiyon AI da ake dangantawa da Janar Olufemi Oluyede, tana mai cewa bidiyon karya ne kuma ba ya wakiltar matsayar sojoji.
Hukumar SMEDAN da kamfanin Zoho sun ƙaddamar da shirin N20 biliyan da zai bai wa MSMEs 25,000 damar amfani da fasahar zamani, horo da tallafin kasuwanci.
Labarai
Samu kari