Babafemi Ojudu ya karyata ikirarin wani sabon littafi cewa marigayi Shugaba Buhari ya hana Yemi Osinbajo tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023.
Babafemi Ojudu ya karyata ikirarin wani sabon littafi cewa marigayi Shugaba Buhari ya hana Yemi Osinbajo tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023.
Shugaba Bola Tinubu ya umarci gwamnonin jihohi 36 a Najeriya su bai wa kananan hukumomi kudinsu kai tsaye, domin bin hukuncin Kotun Koli kan ‘yancinsu.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari wata kasuwa a jihar Anambra. Sun kashe mutane da dama yayin da suka bude wuta kan jama'a da dare.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi magana kan matsalar tsaron Najeriya. Ya ce makamai na kara yaduwa a Najeriya da kafa kungiyoyin sa-kai a jihohi.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen lauya mai kare hakkin dan adam, Barista Bulama Bukarti ya shawarci tawagar Amurka kan kisan kiristoci ta ziyarci Arewa.
Gidauniyar Abdullahi Umar Ganduje ta fitar da fom din shiga sabuwar Hisbah da Ganduje zai kafa a Kano. Za a kafa Hisbah tsagin Ganduje a Kano ne domin ayyukan addini
A labarin nan, za a ji cewa rundunar saman Najeriya ta samu nasarar ragargaza sojojin da su ke kokarin tserewa bayan sun ayyana juyin mulki a Benin.
Kungiyar ECOWAS ta amince da tura sojoji daga kasashe 4 da suka hada da Najeriya, Ghana, Saliyo da Côte d’Ivoire domin kare dimokuradiyya a Benin.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yaba wa sojojin Najeriya kan yadda suka fatattaki dakarun Benin da suka yi ikirarin juyin mulki a kasar ranar Lahadi.
A labarin nan, za a ji cewa daliban makarantar St. Mary da yan ta'adda suka sace sun samu shakar iskar ƴanci bayan gwamnatin tarayya ta ce ta ceto su.
Hadimin Bola Tinubu kan tsaro, Malam Nuhu Ribadu ya karɓi tawagar majalisar dokokin Amurka a Abuja domin ci gaba da tattaunawar tsaro tsakanin ƙasashen biyu.
Labarai
Samu kari