Dan wasan gaba na Argentina, Lionel Messi, ya kafa tarihi a gasar cin kofin kwallon kafa ta duniya. Messi ya zama dan wasan da ya fi zura kwallaye a gasar.
Dan wasan gaba na Argentina, Lionel Messi, ya kafa tarihi a gasar cin kofin kwallon kafa ta duniya. Messi ya zama dan wasan da ya fi zura kwallaye a gasar.
Dan ta'adda, Bello Turji ya bayyana cewa a shirye yake a yi zaman lafiya da shi ko kuma yaki idan aka zabi hakan. Bello Turji ya ce bai ajiye makami ba.
Gwamnatin Tarayya ta kaddamar da aikin sake gina babbar hanyar Gombe zuwa Biu da Maiduguri, bayan shekaru masu yawa na alkawura da kwangilolin da ba su kammala ba.
Wani mutum mai shekaru 34, Nsikak Kingsley, ya yi wa mahaifinsa dukan tsiya har ya mutu a unguwar Oda da ke birnin Akure a jihar Ondo da Kudu maso Yamma.
Dan majalisar wakilai, Bamidele Salam ya bayyana cewa shugabannin Naeriya sun yi watsi da matsalar tsaro ne saboda matsalar bata shafe su kai tsaye ba.
A labarin nan, za a ji cewa David Umahi, Wanda shi ne ministan ayyuka a Najeriya ya bayyana yadda Bola Tinubu ya yi rabon aikin tituna tsakanin Arewa da Kudu.
Gwamnan jihar Benue, Hyacinth Alia, ya sanar da rage farashin takin zamani ga manoma. Gwamnan ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta biyan rabin kudin buhu ga manoma.
Fadar Shugaban Kasa ta bayyana cewa an samu gagarumin ci gaba wajen kafa ‘yan sandan jihohi, yayin da ake sa ran gyaran kundin tsarin mulki zai zo nan kusa.
Dakarun sojojin Najeriya na rundunar Operation Hadin Kai sun samu nasara kan 'yan ta'adda a yankin Gabas ta Tsakiya. Sojojin sun ceto mutanen da aka sace.
Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Mohammed Idris, ya buƙaci ’yan Najeriya su haɗa kai wajen yaƙi da ta’addanci da duk wani nau’in tashin hankali.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya mika sunan Dr. Zainab Marwa ga majalisar dattawa domin tantancewa ta mamba a majalisar gudanarwa ta hukumar NDDC.
Labarai
Samu kari