Kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta fara samun kudaden shiga saboda kulle mashigar ruwa ta Hormuz. An fara ajiye kudin da aka samu a babban bankin kasar.
Kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta fara samun kudaden shiga saboda kulle mashigar ruwa ta Hormuz. An fara ajiye kudin da aka samu a babban bankin kasar.
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
A labarin nan, za a kungiyar yan kwangila na cikin gida sun bayyana cewa za su fito domin nuna wa gwamnatin takaicin kokarin wasu ma'aikatu na cinye hakkinsu.
Shugaba Donald Trump ya bayyana cewa Amurka na tattaunawa da Iran kan wani tsari mai maki 15 domin kawo karshen yaki da kuma batun makamin nukiliya.
Kasashen Pakistan, Egypt da Turkey sun bayyana cewa za su jagoranci zaman sulhu tsakanin Iran da Amurka domin kawo karshen yakin da ake a Gabas ta Tsakiya.
Gwamnatin Najeriya ta fadi dalilan da suka sanya kasar fuskantar matsalar wutar lantarki. Ministan makamashi, Bayo Adelabu ya ba da hakuri ga 'yan kasa.
Shugaban Ukraine, Volodymyr Zelenskiy ya ce kasarsa ta samu hujja karara cewa Rasha na bai wa Iran bayanan sirri, lamarin da zai kara tsawaita rikicin.
Tarayyar Turai (EU) da Najeriya sun amince su faɗaɗa haɗin gwiwa kan hakar ma'adanai, tsaro, da kasuwanci yayin da ake fama da yaki a Gabas ta Tsakiya.
Malam Yusuf Haruna Baban Chinedu ya zargi Fasto Ezekiel Dachomo da kasancewa tsohon ɗan fashi, yana cewa ya ƙirƙiri labarin haduwarsa da Yesu bayan harin banki.
Hakeem Baba-Ahmed, tsohon mai ba Tinubu shawara, ya bayyana cewa Najeriya ta tsinci kanta a cikin matsalar tsaro da na tattalin arziki mafi muni a karkashin APC.
Jami'an hukumar EFCC a Abuja ta kai samame gidan tsohon Ministan Shari’a Abubakar Malami a Maitama da ke birnin, domin kwace kadararsa ba tare da takardar kotu ba.
Labarai
Samu kari