Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta umarci hukumar zabe ta INEC ta amince da sabon tambarin NDC mai alamar yatsu biyu tare da hana hukumar tsoma baki.
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta umarci hukumar zabe ta INEC ta amince da sabon tambarin NDC mai alamar yatsu biyu tare da hana hukumar tsoma baki.
Peter Obi ya ce zai mayar da hankali kan tsaro, rage farashin man fetur da yaƙi da cin hanci idan aka zaɓe shi shugaban Najeriya a 2027 da ke tafe.
Fasto Kingsley Okonkwo ya kaddamar da shsfin Mentor To Marry domin hada Kiristocin da ke neman aure, inda rajista ke farawa daga N70,000 zuwa N700,000.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kashe mutane huɗu, sun sace huɗu tare da jikkata bakwai a Gorau, Sokoto, yayin da ake zargin sun kai hari neman tallafin N1m.
A labarin nan za a ji cewa jakaddan Saudiyya a Najeriya, Yousef bin Mohammed Al-Balawi ya kai ziyara ta musamman zuwa ga hedkwatar rundunar tsaron kasar nan.
Masu neman dawo da tallafin man fetur ko masu goyon bayan komawa tsarin sun haɗa da Atiku Abubakar, tsohon mataimakin shugaban ƙasa kuma ɗan takarar jam'iyyar ADC.
A labarin nan za a ji cewa hukumar yaki da cin hanci ta Najeriya, EFCC ta bayyana cewa akwai lada da za a rika ba wa masu kwarmato kan sace kadarorin kasa.
Gwamnonin jihohi 36 sun yi watsi da zargin rashin bayyana yadda aka kashe kuɗin cire tallafin mai, suna duba shirin CNG domin rage kuɗin sufuri a Najeriya.
Yan bindiga sun yi garkuwa da dan kasuwa Alhaji Yusuf Keche bayan ya fito daga Sallar Isha’i a Dabi, karamar hukumar Kwali da ke cikin birnin Abuja.
Dakarun sojojin Najeriya sun cafke wani mutum da ake zargi da alaka da ISWAP a jihar Borno bayan gano hotonsa tare da wasu dauke da bindigogin AK-47.
Wata mai shayarwa mai suna Zara Muhammad ta samu munanan raunuka bayan zargin matar mahaifinta ta kona ta da ruwan zafi a Maiduguri babban birnin jihar Borno.
Labarai
Samu kari