Rahotanni sun nuna cewa dan fim a kasar Amurka, Giancarlo Esposito ya karbi addinin Musulunci yayin da ya je aiki kasar Saudiyya. Ya yi sallah a masallaci.
Rahotanni sun nuna cewa dan fim a kasar Amurka, Giancarlo Esposito ya karbi addinin Musulunci yayin da ya je aiki kasar Saudiyya. Ya yi sallah a masallaci.
Rundunar 'yan sandan jihar Kaduna ta yi Allah wadai da kona wata malamar Islamiyya da aka yi a jihar Maraba Jos a jihar Kaduna kan zargin ta da satar yara.
Dakarun sojojin Najeriya na rundunar Operation Hadin Kai sun kai hare-hare kan 'yan ta'addan kungiyar ISWAP. Hare-haren sun kona motoci da kashe 'yan ta'adda.
A labarin nan, za a ji yadda rundunar yan sandan jihar Edo ta gano wata baiwar Allah da iyalanta suka ce an sace a dakin otal da saurayi a jihar Delta.
Sabon ministan wutar lantarki, Joseph Tegbe ya bayyana cewa matsalolin karancin wutar Najeriya suna da yawa, ba zai yiwu a magance su cikin dan lokaci ba.
Mata biyu daga mahajjata daga jihar Sokoto sun riga mu gidan gaskiya a Makkah bayan kammala aikin Hajjin 2026 cikin nasara, kamar yadda jami'ai suka tabbatar.
A labarin nan, za a ji shugaban masu rinjaye na majalisar dattawa, Opeyemi Bamidele, ya bayyana cewa nan gaba kadan za su amince da dokar kafa yan sandan jihohi.
Limamin cocin Katolika, Fasto Ejike Mbaka, ya ce sace ɗaliban Oyo wata manufa ce ta siyasa domin hada yan Najeriya da n kasa, Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
An samu rahoton hallaka wani mawaki dan asalin Najeriya a kasar Burtaniya. Mark Yinka Orabiyi wanda aka fi sani da Talay Riley, ya mutu ne bayan caka masa wuka.
Kungiyar NLC ta tabbatar da rasuwar shugaban JNC na jihar Legas, Domingo Michael Adaeleke a taron kwadago na duniya da ke gudana a birnin Geneva.
A labarin nan, za a ji hukumar tsaron farin kaya ta DSS ta fara shari'a da wani mutum da ake zargin yana amfani da kafafen sada zumunta wajen neman a yi juyin mulki.
Labarai
Samu kari