Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Najeriya ta yi nasarar samun wasu kuɗi da aka ce tsohuwar Ministar sufurin jiragen saman kasar nan, Stella Oduah ta handame.
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Ojo Amupitan, ya nuna damuwa kan karancin masu fitowa don kada kuri'unsu a lokacin zabe.
Gwamnatin Najeriya ta dauki matakan ceto 'yan kasa a Gabas ta Tsakiya, samar da mai, sa ido a cikin gida bayan fara yakin Iran da Amurka/Isra'ila.
A labarin nan, za a ji cewa matatar Dangote ta so samawa kasuwarsn fetur a Najeriya sauki bayan ta sanar da rage farashin litar mai daga bakin teku.
Hukumar hasashen yanayi ta kasa, NiMet ta sanar da cewa za a iya samun ruwan sama a wasi jihohin Arewa ta Yamma da Arewa ta Tsakiyar Najeriya a yau Juma'a.
Malam AbdulRazzaq Alaro ya tayar da kura bayan ya ce kiran sarakunan Yarbawa da “Kabiesi” ya sabawa koyarwar Musulunci kuma yana iya jawo hukunci mai tsanani.
Sojojin Isra'ila sun gwabza fada da mayakan kungiyar Hezbollah a kasar Lebanon. Daya daga cikim sojojim ya mutu har lahira yayin da wasu suka jikkata.
Yayin da wasu ke yada jita-jitar mutuwar Sheikh Sani Abdulkadir Khalifa Zaria, Iyalansa sun ce ba su san halin da yake ciki ba tun bayan cafke shi.
Wata babbar kotu a Abuja ta bayarayar da umarnin kamo tsohon Minista Kabiru Turaki, shugaban wani tsatso na jam'iyyar PDP, saboda ƙi bayyana a gaban kotu yau.
Labarai
Samu kari