Huhu John Gwamna ya bayyana cewa Musulmai ne suka taimaka masa wajen gina aikinsa, yana mai cewa bai taɓa fuskantar wariyar addini a gwamnatin El-Rufai ba.
Huhu John Gwamna ya bayyana cewa Musulmai ne suka taimaka masa wajen gina aikinsa, yana mai cewa bai taɓa fuskantar wariyar addini a gwamnatin El-Rufai ba.
Bola Tinubu ya gabatar da dalilai hudu na hana sakin bayanan FBI da DEA da suka shafe shi, yayin da ADC da NDC ke neman a bayyana gaskiyar tarihin shugaban.
Tsohon shugaban kungiyoyin AFAN da PAN, Architect Kabir Ibrahim Faskari, ya rasu a Turkiyya bayan fama da matsaloli da suka biyo bayan tiyatar prostate.
Matatar Dangote da Legas ta kara farashin man fetur da N65 a kowace lita, abin da ya kai farashin daga N1,200 zuwa N1,265 kan yiwuwar karin farashin mai.
Atiku Abubakar ya yi alkawarin samar da shirin dala biliyan 100 ga matasa da ’yan kasuwa, yana mai cewa zai fitar da matasa daga dogaro da tallafi zuwa sana’o’i.
An tabbatar da rasuwar tsohon dan majalisar dattawan Najeriya, Sanata Kaka Mallak Yale a Asibitin Koyarwa na Jami’ar Maiduguri da ke jihar Bono ranar Juma'a.
Ofishin Nuhu Ribadu ya yi kira ga ’yan Najeriya su ƙara taka-tsantsan saboda yiwuwar barazanar tsaro, tare da neman jama’a su kai rahoton abubuwan da ake zargi.
Gwamnatin Kano ta bayyana cewa yara biyu suka rasa rayukansu sakamakon barkewar cutar mashako a karamar hukumar Rano, ta musanta ikirarin dan Majalisa.
Hisbah a jihar Sokoto ta musanta zargin takaita ibadar Kiristoci, ta ce dokarta ta shafi al'ummar Musulmi ne kawai tare da kira ga zaman lafiya da bin doka.
Binciken ya gano cewa bidiyon da ake cewa ya nuna ’yan fashin daji a gidan sanata ƙarya ne, bayan an gano an haɗa bidiyoyin mutane daban-daban kan haka.
Labarai
Samu kari