Huhu John Gwamna ya bayyana cewa Musulmai ne suka taimaka masa wajen gina aikinsa, yana mai cewa bai taɓa fuskantar wariyar addini a gwamnatin El-Rufai ba.
Huhu John Gwamna ya bayyana cewa Musulmai ne suka taimaka masa wajen gina aikinsa, yana mai cewa bai taɓa fuskantar wariyar addini a gwamnatin El-Rufai ba.
Fiye da al’ummomi 100 a Kaduna sun rasa matsugunansu sakamakon hare-haren ’yan bindiga, yayin da dubban mutane ke fama da matsalar rashin matsuguni
Rahotanni sun tabbatar da cewa Allah Ya yi wa Sarkin Bolari, Alhaji Ahmad Abubakar, rasuwa cikin daren nan bayan fama da rashin lafiya a birnin Gombe.
Jam'iyyar ADC ta ce shirin Tinubu na amfani da CNG domin rage farashin sufuri ya zo ne a makare, bayan Atiku ya mayar da tsadar rayuwa muhimmin batu.
Binciken hukumar ICPC ya fallasa yadda Adeniyi Adeyemi ya kirkiri hukumomin gwamnati, ya bude asusun bankuna a kansu ta hanyar amfani da takardun bogi da sojan gona.
DSS ta sake kama shugaban Miyetti Allah Bello Bodejo bayan EFCC ta sake shi bisa cika sharuddan beli, yayin da iyalinsa ke neman a yi masa adalci.
Jami’an tsaro sun shiga karamar hukumar Borgu a Niger domin ceto daruruwan mutanen da ‘yan ta’adda suka sace, yayin da ake zargin ana riƙe da su a dajin Kainji.
Kamfanin Meta zai fara cajin masu amfani wasu nau'ikan tura sako na WhatsApp saboda wasu dalibai na kasuwanci da kamfanin ya saka a gaba a shekarar nan.
EFCC ta taimaka wajen mika wasu ‘yan Najeriya biyu ga hukumomin Amurka domin fuskantar shari’a kan zargin cin zarafin yara ta intanet da karbar kudin fansa.
Reno Omokri ya yi gargadin cewa dawo da tallafin mai da bude iyakokin Najeriya baki daya na iya kara safarar man fetur da rashin tsaro idan aka aiwatar da su.
Labarai
Samu kari