Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar tsaron DSS ta shige gaba inda aka ceto sakataren gudanarwa na Kibiya da ke jihar Kano bayan an sace shi da Saallah.
Rundunar 'yan sanda ta kama mutane hudu bisa zarginsu da hannu a damfar wani tsohon janar na sojan Najeriya da sunan ministan Abuja, Nyesom Wike a Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Kano ta sanar da korar kwamishinan kasuwanci, Alhaji Shehu Wada Sagagi, ta ba shi umarni na ƙarshe a kan aiki.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya nuna damuwa kan cigaba da tsare Sheikh Sani Khalifa Zariya kan zargin juyin mulki ga Bola Tinubu.
A labarin nan, za a ji cewa kotu ta hango kuskuren da Nasir El-Rufa'i ya yi a shari'ar neman diyya a kan zargin ICPC da keta masa hakkinsa na dan adam
Hukumar DSS na zargin 'yan Najeriya 3 da leken asiri yayin da ake yakin Iran da Isra'ila, wani shaidan hukumar, ya ce sun taimakawa Jamhuriyar Musulunci.
Matatar hamshakin dan kasuwa, Aliko Dangote, ta fitar da tataccen man fetur zuwa wasu kasashen Afrika guda biyar. Ta yi hakan ne yayin da ake yakin Amurka, Iran.
Gwamna Nasir Idris ya tabbatar da kisan sojoji tara da ɗan sanda ɗaya bayan wasu ‘yan bindiga sun yi musu kwanton ɓauna a ƙaramar hukumar Shanga ta jihar Kebbi.
Sufetun Janar na ‘yan sanda Olukayode Disu ya yi babban garambawul a rundunar, inda ya tura manyan jami’ai 64 zuwa sababbin mukamai a fadin Najeriya.
Labarai
Samu kari