Alamu na nuni da cewa akwai yiwuwar Amurka ta kai hari kan Iran saboda shirinta na nukiya. Kasar Iran ta ba da tabbacin cewa za ta maida martani mai zafi.
Alamu na nuni da cewa akwai yiwuwar Amurka ta kai hari kan Iran saboda shirinta na nukiya. Kasar Iran ta ba da tabbacin cewa za ta maida martani mai zafi.
A labarin nan, za a ji cewa an samu rahoton hukumar tsaron DSS ta fara shirin gayyatar wasu da ake zargi suna da masaniya a kan bacewar dan gwagwarmaya, Dadiyata.
Hafsan tsaron Najeriya, Janar Oluyede ya sanar da cewa za a tura dakaru na musamman zuwa Kwara da Niger. Ya nemi a ƙarfafa ƴan sanda da jami'an NSCDC.
Hukumar NiMet ta bayyana cikakken hasashen yanayin damina, karancin ruwa da farin da za a fuskanta a duka jihohin Najeriya a shekarar 2026,ta ja hankalin manima.
Rikici ya barke a Majalisar Tarayya yayin karantar kasafin kudin Ma’aikatar Noma 2026 kan rashin bayani da gaskiya, yana barazana ga tsaron abinci a Najeriya.
Majalisar tarayya ta yi watsi da kasafin rundunar sojin sama na 2026 saboda rashin kuɗi. An kafa kwamiti don sake fasalin kasafin da zai wadatar da ayyukan soojin.
Farfesa Abdullahi Saleh Usman ya yi murabus daga mukamin Shugaban NAHCON, yana mai cewa shawarar ta samo asali ne daga dalilai na kashin kai kawai.
Kamfanin TCN ya sanar da gyaran taransifomomi a Minna da Suleja yau 10 ga Fabrairu, 2026. Za a samu tsaikon wutar lantarki a sassa da dama har sai an kammala gyara.
Majalisar dattawan Najeriya ta sauya matsayar da ta cimmawa da farko kan kin amincewa da tura sakamakon zabe ta yanar gizo. Ta amince da abu biyu.
Wani dan ra’ayin wariyar launin fata da ya kashe al'ummar Musulmai 51 a masallatai biyu a New Zealand ya nemi a sake masa shari’a bayan shekaru bakwai.
Tsohon Ministan sufuri a gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari, ya halarci zanga-zangar neman gyara a dokar zabe a majalisar dattawa tare da dansa.
Labarai
Samu kari